< Ayuba 25 >

1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Maka Bildad, orang Suah, menjawab:
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
"Kekuasaan dan kedahsyatan ada pada Dia, yang menyelenggarakan damai di tempat-Nya yang tinggi.
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
Dapatkah dihitung pasukan-Nya? Dan siapakah yang tidak disinari terang-Nya?
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
Bagaimana manusia benar di hadapan Allah, dan bagaimana orang yang dilahirkan perempuan itu bersih?
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
Sesungguhnya, bahkan bulanpun tidak terang dan bintang-bintangpun tidak cerah di mata-Nya.
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
Lebih-lebih lagi manusia, yang adalah berenga, anak manusia, yang adalah ulat!"

< Ayuba 25 >