< Ayuba 25 >

1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Alò, Bildad, Shouachyen an te reponn:
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
Tout pouvwa ak lakrent apatyen a Sila ki etabli lapè nan wotè Li yo.
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
Èske fòs kantite sòlda Li yo kab kontwole? Epi sou kilès ke limyè Li pa leve?
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
Konsa, se kijan yon nonm kapab dwat devan Bondye? Oswa, kijan sila ki te fèt de fanm nan kapab vin pwòp?
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
Nan zye pa Li, menm lalin pa klè, ni zetwal yo pa pwòp,
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
Konbyen, anmwens lòm, yon vè, ak fis la a lòm nan, vè a menm nan!

< Ayuba 25 >