< Ayuba 25 >
1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Da antwortete Bildad von Suah und sprach:
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
Ist nicht die HERRSChaft und Furcht bei ihm, der den Frieden macht unter seinen Höchsten?
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
Wer will seine Kriegsleute zählen? Und über welchen gehet nicht auf sein Licht?
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
Und wie mag ein Mensch gerecht vor Gott sein? Und wie mag rein sein eines Weibes Kind?
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
Siehe, der Mond scheinet noch nicht, und die Sterne sind noch nicht rein vor seinen Augen;
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
wieviel weniger ein Mensch, die Made, und ein Menschenkind, der Wurm?