< Ayuba 25 >
1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Silloin vastasi Bildad Suasta ja sanoi:
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
Hallitus ja pelko on hänen tykönänsä, joka tekee rauhan korkeittensa seassa.
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
Kuka voi lukea hänen joukkonsa? ja kenen päälle ei paista hänen valkeutensa?
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
Kuinka on ihminen hurskas Jumalan edessä? eli kuinka vaimon lapsi on puhdas?
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
Katso, kuu ei valaise vielä, eikä tähdet ole vielä kirkkaat hänen silmäinsä edessä:
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
Kuinka paljo vähemmin ihminen, se mato, ja ihmisen lapsi se toukka?