< Ayuba 25 >

1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Forsothe Baldach Suytes answeride, and seide,
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
Power and drede is anentis hym, that is, God, that makith acordyng in hise hiye thingis.
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
Whether noumbre is of hise knyytis? and on whom schyneth not his liyt?
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
Whether a man comparisound to God mai be iustified, ether borun of a womman mai appere cleene?
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
Lo! also the moone schyneth not, and sterris ben not cleene in `his siyt;
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
hou miche more a man rot, and the sone of a man a worm, is vncleene `and vile, if he is comparisound to God.

< Ayuba 25 >