< Ayuba 25 >
1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
And he answered Bildad the Shuhite and he said.
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
Dominion and dread [are] with him [he] makes peace in heights his.
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
¿ [is] there A number to troops his and on whom? not does it rise light his.
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
And what? will he be righteous a person with God and what? will he be pure [one] born of a woman.
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
There! up to [the] moon and not it is clear and [the] stars not they are pure in view his.
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
Indeed? for a person a maggot and a child of humankind a worm.