< Ayuba 25 >

1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
And Bildad the Shuhite answers and says:
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
“The rule and fear [are] with Him, Making peace in His high places.
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
Is their [any] number to His troops? And on whom does His light not arise?
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
And what? Is man righteous with God? And what? Is he pure—born of a woman?
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
Behold—to the moon, and it does not shine, And stars have not been pure in His eyes.
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
How much less man—a grub, And the son of man—a worm!”

< Ayuba 25 >