< Ayuba 25 >

1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
And Bildad the Shuhite answered and said,
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
Dominion and fear are with him; he maketh peace in his high places.
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
Is there any number of his troops? and upon whom doth not his light arise?
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
And how should man be just with God? Or how should he be clean that is born of a woman?
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
Lo, even the moon is not bright; and the stars are not pure in his sight:
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
How much less man, a worm, and the son of man, a worm!

< Ayuba 25 >