< Ayuba 24 >

1 “Domin me Maɗaukaki ba zai sa ranar shari’a ba? Don me waɗanda suka san shi suke faman samun irin ranakun nan?
Varför har den Allsmäktige inga räfstetider i förvar? varför få hans vänner ej skåda hans hämndedagar?
2 Mugaye suna satar fili ta wurin matsar da duwatsun da aka yi iyaka da su; suna satar dabbobi su kuma yi kiwon su.
Se, råmärken flyttar man undan, rövade hjordar driver man i bet;
3 Suna ƙwace wa marayu jakunansu suna kuma ƙwace wa gwauruwa sa don suna binta bashi.
de faderlösas åsna för man bort och tager änkans ko i pant.
4 Suna ture matalauta daga hanya suna kuma sa dole matalautan ƙasar su ɓoye.
Man tränger de fattiga undan från vägen, de betryckta i landet måste gömma sig med varandra.
5 Kamar jakunan jeji a hamada, matalauta suna aikin neman abinci gonaki marasa amfani suna tanada abinci wa’ya’yansu.
Ja, såsom vildåsnor måste de leva i öknen; dit gå de och möda sig och söka något till täring; hedmarken är det bröd de hava åt sina barn.
6 Suna girbi a gonakin da ba nasu ba, suna yin kala a gonar inabi ta mugaye.
På fältet få de till skörd vad boskap plägar äta, de hämta upp det sista i den ogudaktiges vingård.
7 Don ba su da tufafi, sukan kwana tsirara; ba su da wani abin da zai rufe su cikin sanyi.
Nakna ligga de om natten, berövade sina kläder; de hava intet att skyla sig med i kölden.
8 Sun jiƙe sharkaf da ruwan da yake kwararowa daga duwatsu, sun rungume duwatsu don rashin wurin fakewa.
Av störtskurar från bergen genomdränkas de; de famna klippan, ty de äga ej annan tillflykt.
9 Ana ƙwace jinjiri mai shan mama; ana ƙwace ɗan yaron matalauci don biyan bashi.
Den faderlöse slites från sin moders bröst, och den betryckte drabbas av utpantning.
10 Don ba su da tufafi suna yawo tsirara; suna dakon dammunan hatsi amma duk da haka suna cikin shan yunwa.
Nakna måste de gå omkring, berövade sina kläder, hungrande nödgas de bära på kärvar.
11 Suna matse zaitun a cikin kunyoyi suna kuma matse ruwan inabi daga’ya’yan inabi, duk da haka suna fama da ƙishi.
Inom sina förtryckares murar måste de bereda olja, de få trampa vinpressar och därvid lida törst.
12 Ana jin nishin masu mutuwa daga birni, kuma rayukan waɗanda aka ji musu rauni suna kuka suna kira don taimako. Amma bai ba wani laifi ba.
Utstötta ur människors samfund jämra de sig, ja, från dödsslagnas själar uppstiger ett rop. Men Gud aktar ej på vad förvänt som sker.
13 “Akwai waɗanda suke yi wa haske tawaye, waɗanda ba su san hanyoyinsa ba ko kuma ba su taɓa bin hanyoyinsa ba.
Andra hava blivit fiender till ljuset; de känna icke dess vägar och hålla sig ej på dess stigar.
14 Sa’ad da hasken yini ya tafi, mai kisankai yakan tashi; yă je yă kashe matalauta da masu bukata; a cikin dare yake shigowa kamar ɓarawo.
Vid dagningen står mördaren upp för att dräpa den betryckte och fattige; och om natten gör han sig till tjuvars like.
15 Idanun mazinaci suna jiran yamma ta yi sosai; yana tunani cewa, ‘Ba wanda zai gan ni,’ sai kuma yă ɓoye fuskarsa.
Äktenskapsbrytarens öga spejar efter skymningen, han tänker: "Intet öga får känna igen mig", och sätter så ett täckelse framför sitt ansikte.
16 Cikin duhu mutane suna fasa gidaje, amma da rana sukan kulle kansu; ba sa so wani abu yă haɗa su da haske.
När det är mörkt, bryta sådana sig in i husen, men under dagen stänga de sig inne; ljuset vilja de icke veta av.
17 Gama dukansu, duhu mai yawa shi ne safiyarsu; suna abokantaka da razanar duhu.
Ty det svarta mörkret räknas av dem alla såsom morgon, med mörkrets förskräckelser äro de ju förtrogna.
18 “Duk da haka kamar abu marar nauyi suke a kan ruwa; gefen ƙasar da suke, an la’anta ta, yadda ba wanda yake zuwa gonar inabinsu.
"Men hastigt", menen I, "ryckes en sådan bort av strömmen, förbannad bliver hans del i landet; till vingårdarna får han ej mer styra sina steg.
19 Kamar yadda zafi da fări suke shanye ƙanƙarar da ta narke, haka kabari zai ƙwace waɗanda suka yi zunubi. (Sheol h7585)
Såsom snövatten förtäres av torka och hetta, så förtär dödsriket den som har syndat. (Sheol h7585)
20 Waɗanda suka haife su za su manta da su, tsutsotsi za su cinye su; ba za a sāke tunawa da mugaye ba amma an sare su kamar itace.
Hans moders liv förgäter honom, maskar frossa på honom, ingen finnes, som bevarar hans minne; såsom ett träd brytes orättfärdigheten av.
21 Suna cutar macen da ba ta da ɗa, suna nuna wa gwauruwa rashin alheri.
Så går det, när någon plundrar den ofruktsamma, som intet föder, och när någon icke gör gott mot änkan."
22 Amma Allah cikin ikonsa yakan kawar da masu ƙarfi, ko da yake sun yi ƙarfi, ba su da tabbacin rayuwa.
Ja, men han uppehåller ock våldsmännen genom sin kraft, de få stå upp, när de redan hade förlorat hoppet om livet;
23 Mai yiwuwa zai bar su su zauna cikin kwanciyar hankali, amma idanunsa suna kansu.
han giver dem trygghet, så att de få vila, och hans ögon vaka över deras vägar.
24 Sukan samu cin nasara na ɗan lokaci, amma kuma za su ɓace; za su fāɗi a tattara su kamar sauran; za a datse su kamar kan hatsi.
När de hava stigit till sin höjd, beskäres dem en snar hädanfärd, de sjunka då ned och dö som alla andra; likasom axens toppar vissna de bort.
25 “In wannan ba haka ba ne, wane ne zai shaida ƙarya nake yi har yă ƙi yarda da maganata?”
Är det ej så, vem vill då vederlägga mig, vem kan göra mina ord om intet?

< Ayuba 24 >