< Ayuba 24 >
1 “Domin me Maɗaukaki ba zai sa ranar shari’a ba? Don me waɗanda suka san shi suke faman samun irin ranakun nan?
Czemuż od Wszechmocnego nie są zakryte czasy? a którzy go znają, nie widzą dni jego?
2 Mugaye suna satar fili ta wurin matsar da duwatsun da aka yi iyaka da su; suna satar dabbobi su kuma yi kiwon su.
Niezbożni granice przenoszą, trzody zabierają i pasą.
3 Suna ƙwace wa marayu jakunansu suna kuma ƙwace wa gwauruwa sa don suna binta bashi.
Osła sierotek zajmują, a wołu od wdowy w zastawie biorą.
4 Suna ture matalauta daga hanya suna kuma sa dole matalautan ƙasar su ɓoye.
Spychają ubogich z drogi; spólnie się muszą nędzni kryć na ziemi.
5 Kamar jakunan jeji a hamada, matalauta suna aikin neman abinci gonaki marasa amfani suna tanada abinci wa’ya’yansu.
Oto jako leśne osły w puszczach wychodzą na robotę swoję, wstawając rano na łupiestwo; pustynia jest chlebem ich, i dzieci ich.
6 Suna girbi a gonakin da ba nasu ba, suna yin kala a gonar inabi ta mugaye.
Na polu ubogiego pożynają zboże, a niepobożni z winnic zbierają.
7 Don ba su da tufafi, sukan kwana tsirara; ba su da wani abin da zai rufe su cikin sanyi.
Nagich nocować przymuszają bez odzienia, którzy się nie mają czem nakryć na zimnie.
8 Sun jiƙe sharkaf da ruwan da yake kwararowa daga duwatsu, sun rungume duwatsu don rashin wurin fakewa.
Powodzią gór zmaczani bywają, nie mając mieszkania przytulają się do skały.
9 Ana ƙwace jinjiri mai shan mama; ana ƙwace ɗan yaron matalauci don biyan bashi.
Porywają sierotkę od piersi, a od ubogiego biorą zastaw.
10 Don ba su da tufafi suna yawo tsirara; suna dakon dammunan hatsi amma duk da haka suna cikin shan yunwa.
Nagiemu dopuszczają chodzić bez odzienia, a o głodzie chowają tych, którzy ich snopy noszą.
11 Suna matse zaitun a cikin kunyoyi suna kuma matse ruwan inabi daga’ya’yan inabi, duk da haka suna fama da ƙishi.
A ci, którzy między murami ich wyciskają oliwę i prasy tłoczą, pragną.
12 Ana jin nishin masu mutuwa daga birni, kuma rayukan waɗanda aka ji musu rauni suna kuka suna kira don taimako. Amma bai ba wani laifi ba.
Ludzie w mieście wzdychają, a dusze zabitych wołają, a Bóg temu wstrętu nie czyni.
13 “Akwai waɗanda suke yi wa haske tawaye, waɗanda ba su san hanyoyinsa ba ko kuma ba su taɓa bin hanyoyinsa ba.
Cić to są, którzy się sprzeciwiają światłości, a nie znają dróg jej, ani stanęli na ścieszkach jej.
14 Sa’ad da hasken yini ya tafi, mai kisankai yakan tashi; yă je yă kashe matalauta da masu bukata; a cikin dare yake shigowa kamar ɓarawo.
Raniuczko wstaje mężobójca, zabija ubogiego i niedostatecznego, a w nocy jest jako złodziej.
15 Idanun mazinaci suna jiran yamma ta yi sosai; yana tunani cewa, ‘Ba wanda zai gan ni,’ sai kuma yă ɓoye fuskarsa.
Oko cudzołożnika pilnuje zmierzku, mówiąc: Nie ujrzy mię nikt; i zakrywa oblicze swe.
16 Cikin duhu mutane suna fasa gidaje, amma da rana sukan kulle kansu; ba sa so wani abu yă haɗa su da haske.
Podkopywają w ciemności domy, które sobie naznaczyli, i nienawidzą światła.
17 Gama dukansu, duhu mai yawa shi ne safiyarsu; suna abokantaka da razanar duhu.
Ale zaranek jest im jako cień śmierci; jeźli ich kto pozna, przypada na nich strach cienia śmierci.
18 “Duk da haka kamar abu marar nauyi suke a kan ruwa; gefen ƙasar da suke, an la’anta ta, yadda ba wanda yake zuwa gonar inabinsu.
Lekkimi są na wodach; przeklęty dział ich na ziemi; nie patrzą na drogę wolną.
19 Kamar yadda zafi da fări suke shanye ƙanƙarar da ta narke, haka kabari zai ƙwace waɗanda suka yi zunubi. (Sheol )
Jako susza i gorącość trawią wody śnieżne, tak grób grzeszników. (Sheol )
20 Waɗanda suka haife su za su manta da su, tsutsotsi za su cinye su; ba za a sāke tunawa da mugaye ba amma an sare su kamar itace.
Zapomina go żywot matki jego, a robak słodkość z niego czuje; niemasz więcej pamiątki jego, a nieprawość połamana jest jako drzewo.
21 Suna cutar macen da ba ta da ɗa, suna nuna wa gwauruwa rashin alheri.
Roztrąca niepłodną, która nierodziła, a wdowie nie czyni dobrze.
22 Amma Allah cikin ikonsa yakan kawar da masu ƙarfi, ko da yake sun yi ƙarfi, ba su da tabbacin rayuwa.
Pociąga też mocarzy możnością swoją: a gdy na nich powstał, zwątpili o żywocie swoim.
23 Mai yiwuwa zai bar su su zauna cikin kwanciyar hankali, amma idanunsa suna kansu.
Daje mu Bóg, na czemby bezpiecznie spolegać mógł: wszakże oczy jego patrzą na drogi ich.
24 Sukan samu cin nasara na ɗan lokaci, amma kuma za su ɓace; za su fāɗi a tattara su kamar sauran; za a datse su kamar kan hatsi.
Na chwilę wywyższeni są, alić ich niemasz; zniżeni i ściśnieni będą jako inni wszyscy, a jako wierzch kłosa ścięci będą.
25 “In wannan ba haka ba ne, wane ne zai shaida ƙarya nake yi har yă ƙi yarda da maganata?”
A jeźli nie tak jest, gdzież jest ten, coby mi zadał kłamstwo, a coby obrócił wniwecz słowa moje?