< Ayuba 22 >

1 Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Tad Elifas no Temanas atbildēja un sacīja:
2 “Mutum yana iya zama da amfani a wurin Allah? Mai hikima ma zai iya zama da amfani a wurin shi?
Vai Dievam kāds labums no cilvēka? Nē, labums tam pašam, ka ir prātīgs.
3 Wane daɗi Allah zai ji in kai mai adalci ne? Wace riba zai samu in rayuwarka marar laifi ce?
Vai tas tam Visuvarenam par labu, kad tu taisns, jeb par mantu, ka tu savus ceļus nenoziedzīgi staigā?
4 “Ko don kana tsoron Allah shi ya sa ya kwaɓe ka ya kuma bari haka yă same ka?
Vai tad Viņš tavas Dieva bijāšanas dēļ tevi sodīs un ar tevi ies tiesā?
5 Ba muguntarka ce ta yi yawa ba? Ba zunubanka ne ba iyaka ba?
Vai tava blēdība nav liela un tavi noziegumi bez gala?
6 Ka sa ɗan’uwanka yă biya ka bashin da kake binsa ba dalili; ka ƙwace wa mutanen rigunansu ka bar su tsirara.
Jo savus brāļus tu esi ķīlājis bez vainas un novilcis kailiem drēbes.
7 Ba ka ba masu jin ƙishirwa su sha ba kuma ka hana wa masu jin yunwa abinci su ci.
Piekusušo tu neesi dzirdinājis ar ūdeni un izsalkušam liedzis maizi.
8 Ko da yake kai mai ƙarfi ne, ka mallaki ƙasa, mutum mai martaba kuma, kana zama cikin ƙasarka.
Kur kāds bija varens, tam piederēja zeme, un kas bija augstā godā, tas tur dzīvoja.
9 Ka kori gwauraye hannu wofi, ka kuma karya ƙarfin marayu.
Atraitnes tu esi atlaidis tukšā, un bāriņu elkoņi ir salauzti.
10 Shi ya sa kake kewaye da tarkuna, shi ya sa ka cika da tsoron mugun abin da zai auko maka.
Tādēļ ir virves ap tevi, un izbailes tev piepeši uzgājušas.
11 An yi duhu ƙwarai, har ba ka iya gani, shi ya sa ambaliyar ruwa ta rufe ka.
Jeb vai tu neredzi tumsu un ūdens plūdus, kas tevi apklāj?
12 “Ba Allah ne a can sama ba? Dubi yadda taurarin sama suke can nesa a sama!
Vai Dievs nav augšām debesīs? Redzi jel zvaigžņu augstumu, cik tās augstas!
13 Duk da haka ka ce, ‘Me Allah ya sani? A cikin duhu ne yake shari’a?
Un tu saki: ko Dievs zin? Vai Viņš aiz tumšiem mākoņiem māk tiesāt?
14 Gajimare ya rufe shi, saboda haka ba ya ganinmu lokacin da yake takawa a cikin sammai.’
Padebeši ir Viņa aizsegs, ka neredz, un Viņš staigā debesīs.
15 Za ka ci gaba da bin tsohuwar hanyar da mugayen mutane suka bi?
Vai tu vecās pasaules ceļu gribi staigāt, ko netaisnie ļaudis gājuši,
16 An ɗauke su kafin lokacinsu yă cika, ruwa ya share tushensu.
Kas priekšlaiku bojā gājuši, - plūdi izgāzušies pār viņu pamatiem.
17 Suka ce wa Allah, ‘Ka rabu da mu! Me Maɗaukaki zai yi mana?’
Kas uz to stipro Dievu sacīja: Nost no mums! un ko tas Visuvarenais tiem varētu darīt?
18 Duk da haka kuwa shi ne ya cika gidajensu da abubuwa masu kyau, saboda haka ba ruwana da shawarar mugaye.
Tomēr Tas viņu namus bija pildījis ar labumu. Šo bezdievīgo padoms lai ir tālu no manis.
19 “Masu adalci suna gani ana hallaka mugaye, suna jin daɗi; marasa laifi suna yi musu ba’a, suna cewa,
Taisnie to redz un priecājās, un nenoziedzīgais par tiem smiesies:
20 ‘Ba shakka an hallaka maƙiyanmu, wuta kuma ta ƙona dukiyarsu.’
Tiešām, izdeldēti ir mūsu ienaidnieki, un uguns aprijis viņu pārējo mantu.
21 “Ka miƙa kanka ga Allah ka samu salamarsa; ta haka ne arziki zai zo maka.
Meklē Viņa draudzību, tad paliksi mierā, no tā tev nāks labums.
22 Ka bi umarnin da zai fito daga bakinsa kuma ka riƙe maganarsa a cikin zuciyarka.
Pieņem jel mācību no Viņa mutes un liec Viņa vārdus savā sirdī.
23 In ka komo ga Maɗaukaki, za ka warke. In ka kawar da mugunta daga cikin gidanka.
Ja tu atgriezīsies pie tā Visuvarenā un atmetīsi netaisnību tālu no sava dzīvokļa, tad tu tapsi uztaisīts.
24 Ka jefar da zinariyarka a ƙasa, ka jefar da zinariyar Ofir da ka fi so a cikin duwatsu,
Liec pīšļos mantu un upes oļos zeltu,
25 sa’an nan ne Maɗaukaki zai zama zinariyarka, zai zama azurfa mafi kyau a wurinka.
Tad tas Visuvarenais tev būs par zeltu un Viņš tev būs par spožu sudrabu.
26 Ba shakka a lokacin ne za ka sami farin ciki daga wurin Maɗaukaki, ku kuma ɗaga idanunku ga Allah
Tad tu par to Visuvareno priecāsies un pacelsi uz Dievu savu vaigu.
27 Za ka yi addu’a zuwa gare shi, zai kuwa ji ka, kuma za ka cika alkawuranka.
Tu Viņu piesauksi, un Viņš tevi paklausīs, un tu maksāsi savus solījumus.
28 Abin da ka zaɓa za ka yi za ka yi nasara a ciki, haske kuma zai haskaka hanyarka.
Ko tu apņemsies, tas tev notiks, un uz taviem ceļiem spīdēs gaišums.
29 Sa’ad da aka ƙasƙantar da mutane ka kuma ce, ‘A ɗaga su!’ Sa’an nan zai ceci masu tawali’u.
Kad iet uz leju, tad tu saki: uz augšu! Un Viņš izglābs to, kam noskumis vaigs.
30 Zai ceci wanda ma yake mai laifi, wanda zai tsirar da shi ta wurin tsabtar hannuwanka.”
Viņš izpestīs to, kas nav nenoziedzīgs; tavu roku šķīstības dēļ tas taps izpestīts.

< Ayuba 22 >