< Ayuba 21 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
A Jov odgovori i reèe:
2 “Ku saurare ni da kyau; bari wannan yă zama ta’aziyyar da za ku ba ni.
Slušajte dobro rijeèi moje, i to æe mi biti od vas utjeha.
3 Ku ba ni zarafi in yi magana, bayan na gama sai ku yi ba’arku.
Potrpite me da ja govorim, a kad izgovorim, potsmijevajte se.
4 “A wurin mutum ne na kawo kukana? Don me ba zan kāsa haƙuri ba?
Eda li se ja èovjeku tužim? i kako ne bi bio žalostan duh moj?
5 Ku dube ni, ku kuma yi mamaki; ku rufe bakina da hannunku.
Pogledajte na me, i divite se, i metnite ruku na usta.
6 Lokacin da na yi tunanin wannan, sai in ji tsoro; jikina yă fara rawa.
Ja kad pomislim, strah me je, i groza poduzima tijelo moje.
7 Don me mugaye suke rayuwa har su tsufa, suna kuma ƙaruwa da iko?
Zašto bezbožnici žive? stare? i bogate se?
8 Suna ganin’ya’yansu suna girma, suna ganin jikokinsu suna tasowa a kan idanunsu.
Sjeme njihovo stoji tvrdo pred njima zajedno s njima, i natražje njihovo pred njihovijem oèima.
9 Gidajensu suna zama cikin lafiya ba ruwansu da fargaba. Kuma Allah ba ya ba su horo.
Kuæe su njihove na miru bez straha, i prut Božji nije nad njima.
10 Shanunsu ba sa fasa haihuwa; suna haihuwa ba sa yin ɓari.
Bikovi njihovi skaèu, i ne promašaju; krave njihove tele se, i ne jalove se.
11 Suna aika’ya’yansu kamar garke;’ya’yansu suna guje-guje da tsalle-tsalle.
Ispuštaju kao stado djecu svoju, i sinovi njihovi poskakuju.
12 Suna rera da kayan kiɗa na ganga da garaya; suna jin daɗin busar sarewa.
Podvikuju uz bubanj i uz gusle, vesele se uza sviralu.
13 Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol h7585)
Provode u dobru dane svoje, i zaèas slaze u grob. (Sheol h7585)
14 Duk da haka suna ce wa Allah, ‘Ka rabu da mu.’ Ba ma so mu san hanyoyinka.
A Bogu kažu: idi od nas, jer neæemo da znamo za putove tvoje.
15 Wane ne Maɗaukaki har da za mu bauta masa? Wace riba za mu samu ta wurin yin addu’a gare shi?
Šta je svemoguæi, da mu služimo? i kaka nam je korist, da mu se molimo?
16 Amma arzikinsu ba a hannunsu yake ba saboda haka ba ruwana da shawarar mugaye.
Gle, dobro njihovo nije u njihovoj ruci; namjera bezbožnièka daleko je od mene.
17 “Duk da haka, sau nawa fitilar mugu take mutuwa? Sau nawa bala’i yake auka masa, ko Allah ya taɓa hukunta mugu cikin fushi?
Koliko se puta gasi žižak bezbožnièki i dolazi im pogibao, dijeli im muke u gnjevu svom Bog?
18 Sau nawa suke zama kamar tattaka a iska, ko kuma kamar ƙura da iskar hadari take kwashewa?
Bivaju li kao pljeva na vjetru, kao prah koji raznosi vihor?
19 An ce ‘Allah yana tara wa’ya’yan mutum horon da zai ba mutumin.’ Bari yă ba mutumin horo don yă san ya yi haka!
Èuva li Bog sinovima njihovijem pogibao njihovu, plaæa im da osjete?
20 Bari idanunsa su ga yadda zai hallaka; bari yă sha daga fushin Maɗaukaki.
Vide li svojim oèima pogibao svoju, i piju li gnjev svemoguæega?
21 Ko zai damu da iyalin da ya bari a baya sa’ad da kwanakinsa suka ƙare?
Jer šta je njima stalo do kuæe njihove nakon njih, kad se broj mjeseca njihovijeh prekrati?
22 “Wani zai iya koya wa Allah ilimi tun da yana shari’anta har da waɗanda suke manya masu iko?
Eda li æe Boga ko uèiti mudrosti, koji sudi visokima?
23 Wani mutum zai mutu cikin jin daɗi da kwanciyar hankali,
Jedan umire u potpunoj sili svojoj, u miru i u sreæi.
24 jikinsa ɓulɓul, ƙasusuwansa da alamar ƙarfi.
Muzlice su mu pune mlijeka, i kosti su mu vlažne od moždina.
25 Wani kuma zai mutu cikin ɗacin rai, bai taɓa jin daɗin wani abu mai kyau ba.
A drugi umire ojaðene duše, koji nije uživao dobra.
26 Dukansu kuwa za a bizne su a ƙasa, kuma tsutsotsi za su cinye su.
Obojica leže u prahu, i crvi ih pokrivaju.
27 “Na san duk abin da kuke tunani, yadda za ku saɓa mini.
Eto, znam vaše misli i sudove, kojima mi èinite krivo.
28 Kuna cewa, ‘Yanzu ina gidan babban mutumin nan, tenti wurin da mugaye suke zama?’
Jer govorite: gdje je kuæa silnoga, i gdje je šator u kom nastavaju bezbožnici?
29 Ba ku taɓa tambayar waɗanda suke tafiya ba? Ba ku kula da labaransu,
Nijeste li nikad pitali putnika? i što vam kazaše neæete da znate,
30 cewa an kāre mugu daga ranar bala’i, an kāre shi daga ranar fushi?
Da se na dan pogibli ostavlja zadac, kad se pusti gnjev.
31 Wane ne yake gaya masa abin da ya yi? Wane ne yake rama abin da ya yi?
Ko æe ga ukoriti u oèi za život njegov? i ko æe mu vratiti što je uèinio?
32 Za a bizne shi a kabari, a kuma yi tsaron kabarinsa.
Ali se iznosi u groblje i ostaje u gomili.
33 Akan mai da ƙasa a kan gawarsa a hankali; dukan jama’a suna binsa, da yawa kuma suna gabansa.
Slatke su mu grude od doline, i vuèe za sobom sve ljude, a onima koji ga pretekoše nema broja.
34 “Saboda haka ta yaya za ku iya yi mini ta’aziyya da surutan banzan nan naku? Babu wani abu cikin amsarku sai ƙarya!”
Kako me dakle naprazno tješite kad u odgovorima vašim ostaje prijevara?

< Ayuba 21 >