< Ayuba 21 >
2 “Ku saurare ni da kyau; bari wannan yă zama ta’aziyyar da za ku ba ni.
너희는 내 말을 자세히 들으라 이것이 너희의 위로가 될 것이니 라
3 Ku ba ni zarafi in yi magana, bayan na gama sai ku yi ba’arku.
나를 용납하여 말하게 하라 내가 말한 후에 또 조롱할지니라
4 “A wurin mutum ne na kawo kukana? Don me ba zan kāsa haƙuri ba?
나의 원망이 사람을 향하여 하는 것이냐 내가 어찌 초급하지 아니하겠느냐
5 Ku dube ni, ku kuma yi mamaki; ku rufe bakina da hannunku.
너희는 나를 보아라 놀라라 손으로 입을 가리우라
6 Lokacin da na yi tunanin wannan, sai in ji tsoro; jikina yă fara rawa.
내가 추억하기만 하여도 답답하고 두려움이 내 몸을 잡는구나
7 Don me mugaye suke rayuwa har su tsufa, suna kuma ƙaruwa da iko?
어찌하여 악인이 살고 수를 누리고 세력이 강하냐
8 Suna ganin’ya’yansu suna girma, suna ganin jikokinsu suna tasowa a kan idanunsu.
씨가 그들의 앞에서 그들과 함께 굳게 서고 자손이 그들의 목전 에서 그러하구나
9 Gidajensu suna zama cikin lafiya ba ruwansu da fargaba. Kuma Allah ba ya ba su horo.
그 집이 평안하여 두려움이 없고 하나님의 매가 그 위에 임하지 아니하며
10 Shanunsu ba sa fasa haihuwa; suna haihuwa ba sa yin ɓari.
그 수소는 영락없이 새끼를 배게 하고 그 암소는 새끼를 낳고 낙태하지 않는구나
11 Suna aika’ya’yansu kamar garke;’ya’yansu suna guje-guje da tsalle-tsalle.
그들은 아이들을 내어보냄이 양 떼 같고 그 자녀들은 춤추는구나
12 Suna rera da kayan kiɗa na ganga da garaya; suna jin daɗin busar sarewa.
그들이 소고와 수금으로 노래하고 피리 불어 즐기며
13 Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol )
그날을 형통하게 지내다가 경각간에 음부에 내려가느니라 (Sheol )
14 Duk da haka suna ce wa Allah, ‘Ka rabu da mu.’ Ba ma so mu san hanyoyinka.
그러할지라도 그들은 하나님께 말하기를 우리를 떠나소서 우리가 주의 도리 알기를 즐겨하지 아니하나이다
15 Wane ne Maɗaukaki har da za mu bauta masa? Wace riba za mu samu ta wurin yin addu’a gare shi?
전능자가 누구기에 우리가 섬기며 우리가 그에게 기도한들 무슨 이익을 얻으랴 하는구나
16 Amma arzikinsu ba a hannunsu yake ba saboda haka ba ruwana da shawarar mugaye.
그들의 복록이 그들의 손으로 말미암은 것이 아니니라 악인의 계획은 나와 판이하니라
17 “Duk da haka, sau nawa fitilar mugu take mutuwa? Sau nawa bala’i yake auka masa, ko Allah ya taɓa hukunta mugu cikin fushi?
악인의 등불이 꺼짐이나 재앙이 그들에게 임함이나 하나님이 진노하사 그들을 곤고케 하심이나
18 Sau nawa suke zama kamar tattaka a iska, ko kuma kamar ƙura da iskar hadari take kwashewa?
그들이 바람 앞에 검불 같이, 폭풍에 불려가는 겨같이 되는 일이 몇번이나 있었느냐
19 An ce ‘Allah yana tara wa’ya’yan mutum horon da zai ba mutumin.’ Bari yă ba mutumin horo don yă san ya yi haka!
하나님이 그의 죄악을 쌓아 두셨다가 그 자손에게 갚으신다 하거니와 그 몸에 갚으셔서 그로 깨닫게 하셔야 할 것이라
20 Bari idanunsa su ga yadda zai hallaka; bari yă sha daga fushin Maɗaukaki.
자기의 멸망을 자기의 눈으로 보게 하시며 전능자의 진노를 마시게 하셔야 할 것이니라
21 Ko zai damu da iyalin da ya bari a baya sa’ad da kwanakinsa suka ƙare?
그의 달 수가 진하면 자기 집에 대하여 무슨 관계가 있겠느냐
22 “Wani zai iya koya wa Allah ilimi tun da yana shari’anta har da waɗanda suke manya masu iko?
그러나 하나님은 높은 자들을 심판하시나니 누가 능히 하나님께 지식을 가르치겠느냐
23 Wani mutum zai mutu cikin jin daɗi da kwanciyar hankali,
어떤 사람은 죽도록 기운이 충실하여 평강하며 안일하고
24 jikinsa ɓulɓul, ƙasusuwansa da alamar ƙarfi.
그 그릇에는 젖이 가득하며 그 골수는 윤택하였고
25 Wani kuma zai mutu cikin ɗacin rai, bai taɓa jin daɗin wani abu mai kyau ba.
어떤 사람은 죽도록 마음에 고통하고 복을 맛보지 못하였어도
26 Dukansu kuwa za a bizne su a ƙasa, kuma tsutsotsi za su cinye su.
이 둘이 일반으로 흙 속에 눕고 그 위에 구더기가 덮이는구나
27 “Na san duk abin da kuke tunani, yadda za ku saɓa mini.
내가 너희의 생각을 알고 너희가 나를 해하려는 궤휼도 아노라
28 Kuna cewa, ‘Yanzu ina gidan babban mutumin nan, tenti wurin da mugaye suke zama?’
너희의 말이 왕후의 집이 어디 있으며 악인의 거하던 장막이 어디 있느뇨 하는구나
29 Ba ku taɓa tambayar waɗanda suke tafiya ba? Ba ku kula da labaransu,
너희가 길 가는 사람들에게 묻지 아니하였느냐 그들의 증거를 알지 못하느냐
30 cewa an kāre mugu daga ranar bala’i, an kāre shi daga ranar fushi?
악인은 남기워서 멸망의 날을 기다리움이 되고 멸망의 날을 맞으러 끌려 나감이 된다 하느니라
31 Wane ne yake gaya masa abin da ya yi? Wane ne yake rama abin da ya yi?
누가 능히 그의 행위를 면박하며 누가 능히 그의 소위를 보응하랴마는
32 Za a bizne shi a kabari, a kuma yi tsaron kabarinsa.
그를 무덤으로 메어 가고 사람이 그 무덤을 지키리라
33 Akan mai da ƙasa a kan gawarsa a hankali; dukan jama’a suna binsa, da yawa kuma suna gabansa.
그는 골짜기의 흙덩이를 달게 여기고 그 앞선 자가 무수함 같이 모든 사람이 그 뒤를 좇으리라
34 “Saboda haka ta yaya za ku iya yi mini ta’aziyya da surutan banzan nan naku? Babu wani abu cikin amsarku sai ƙarya!”
이러한즉 너희의 위로가 헛되지 아니하냐 너희의 대답은 거짓 뿐이니라