< Ayuba 21 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
A OLELO mai la o loba, i mai la,
2 “Ku saurare ni da kyau; bari wannan yă zama ta’aziyyar da za ku ba ni.
E hoolohe pono oukou i ka'u olelo, A o keia ko oukou hooluolu ana.
3 Ku ba ni zarafi in yi magana, bayan na gama sai ku yi ba’arku.
E ae mai oukou ia'u e olelo aku ai au, A mahope o kuu olelo, e hoomaewaewa oukou.
4 “A wurin mutum ne na kawo kukana? Don me ba zan kāsa haƙuri ba?
Owau hoi, i ke kanaka anei kuu ulono ana? A ina pela, no ke aha la ka huhu ole o kuu uhane?
5 Ku dube ni, ku kuma yi mamaki; ku rufe bakina da hannunku.
E nana oukou ia'u a e pihoihoi, A e kau oukou i ka lima maluna o ka waha.
6 Lokacin da na yi tunanin wannan, sai in ji tsoro; jikina yă fara rawa.
A ina e hoomanao wau, ua weliweli au, A loohia kuu io e ka haalulu.
7 Don me mugaye suke rayuwa har su tsufa, suna kuma ƙaruwa da iko?
No ke aha la e ola ana ka poe hewa, E elemakule ana, e nui ana hoi i ka waiwai?
8 Suna ganin’ya’yansu suna girma, suna ganin jikokinsu suna tasowa a kan idanunsu.
O ko lakou hua, ua hookupaaia me lakou imua o ko lakou alo, A o ka lakou poe keiki imua o ko lakou maka.
9 Gidajensu suna zama cikin lafiya ba ruwansu da fargaba. Kuma Allah ba ya ba su horo.
Ua maluhia ko lakou mau hale, aohe makau, Aole hoi ka laau hahau o ke Akua maluna o lakou.
10 Shanunsu ba sa fasa haihuwa; suna haihuwa ba sa yin ɓari.
Hapai no ka lakou bipi, aole hoi i hemahema; Hua mai no ka lakou bipiohi, aole i hanau hapa.
11 Suna aika’ya’yansu kamar garke;’ya’yansu suna guje-guje da tsalle-tsalle.
Kuu aku lakou i ka lakou poe kamalii me he kumu hipa la, A lelele no ka lakou poe keiki.
12 Suna rera da kayan kiɗa na ganga da garaya; suna jin daɗin busar sarewa.
Hoomaka lakou me ka pahu kani a me ka lira, A olioli lakou i ke kani ana o ka hokiokio.
13 Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol h7585)
Noho lakou i ko lakou mau la me ka pomaikai, A iho koke lakou i ka po. (Sheol h7585)
14 Duk da haka suna ce wa Allah, ‘Ka rabu da mu.’ Ba ma so mu san hanyoyinka.
A olelo iho lakou i ke Akua, E hele oe mai o makou aku; A o ka ike i kou mau aoao, aohe makou makemake.
15 Wane ne Maɗaukaki har da za mu bauta masa? Wace riba za mu samu ta wurin yin addu’a gare shi?
Owai ka Mea mana, i malama ai kakou ia ia? Heaha ka mea e loaa ai, ke nonoi kakou ia ia?
16 Amma arzikinsu ba a hannunsu yake ba saboda haka ba ruwana da shawarar mugaye.
Aia hoi, aole ma ko lakou lima ko lakou pomaikai: O ke kuka ana o ka poe hewa, ua mamao aku ia ia'u.
17 “Duk da haka, sau nawa fitilar mugu take mutuwa? Sau nawa bala’i yake auka masa, ko Allah ya taɓa hukunta mugu cikin fushi?
He pinepine i pio ai ke kukui o ka poe hewa, A e hiki koke mai hoi ko lakou make maluna o lakou, A ua hooili mai ia i na eha ma kona inaina.
18 Sau nawa suke zama kamar tattaka a iska, ko kuma kamar ƙura da iskar hadari take kwashewa?
Ua like lakou me ka mauu maloo imua o ka makani, E like hoi me ka opala a ka puahiohio i lawe aku.
19 An ce ‘Allah yana tara wa’ya’yan mutum horon da zai ba mutumin.’ Bari yă ba mutumin horo don yă san ya yi haka!
Ua hoomau ke Akua i kona hewa no kana poe keiki: Ua uku mai ia ia ia, a e ike auanei oia.
20 Bari idanunsa su ga yadda zai hallaka; bari yă sha daga fushin Maɗaukaki.
E ike no kona maka i kona popilikia. E inu no ia i ka huhu o ka Mea mana.
21 Ko zai damu da iyalin da ya bari a baya sa’ad da kwanakinsa suka ƙare?
No ka mea, heaha la kana hana iloko o kona hale mahope ona, I ka manawa e okiia'i mawaena ka huina o kona mau malama?
22 “Wani zai iya koya wa Allah ilimi tun da yana shari’anta har da waɗanda suke manya masu iko?
K ao mai anei kekahi i ke Akua i ka ike, I ka mea hooponopono i ka poe kiekie?
23 Wani mutum zai mutu cikin jin daɗi da kwanciyar hankali,
Make no kekahi iwaena o kona pomaikai, E noho nanea ana a me ka oluolu.
24 jikinsa ɓulɓul, ƙasusuwansa da alamar ƙarfi.
Ua piha kona mau aoao i ka momona, Ua mau kona mau iwi i ka lolo.
25 Wani kuma zai mutu cikin ɗacin rai, bai taɓa jin daɗin wani abu mai kyau ba.
A make no kekahi me ka naau ehaeha, Aole ia i hoao i ka lealea.
26 Dukansu kuwa za a bizne su a ƙasa, kuma tsutsotsi za su cinye su.
E moe pu laua i ka lepo, A e paapu na ilo maluna o laua.
27 “Na san duk abin da kuke tunani, yadda za ku saɓa mini.
Aia hoi, ua ike no wau i ko oukou mau noonoo ana, A me ko oukou mau manao a oukou i hoino ai ia'u.
28 Kuna cewa, ‘Yanzu ina gidan babban mutumin nan, tenti wurin da mugaye suke zama?’
No ka mea, ke olelo nei oukou, Auhea ka hale o ke alii? Auhea hoi ka uhi o na halelewa o ka poe hewa?
29 Ba ku taɓa tambayar waɗanda suke tafiya ba? Ba ku kula da labaransu,
Aole anei oukou i ninau i ka poe e maalo ae ana ma ke ala? A ike ole anei oukou i ko lakou mau hoailona?
30 cewa an kāre mugu daga ranar bala’i, an kāre shi daga ranar fushi?
No ka mea, ua waihoia ka poe hewa no ka la popilikia, A e laweia mai lakou no ka la e inaina ai.
31 Wane ne yake gaya masa abin da ya yi? Wane ne yake rama abin da ya yi?
Owai ka mea e hoike aku i kona aoao imua ona? A owai ka mea e uku aku ia ia i kana mea i hana'i?
32 Za a bizne shi a kabari, a kuma yi tsaron kabarinsa.
A e laweia aku oia i ka luakupapau, A e kiaiia oia ma ka hale kupapau.
33 Akan mai da ƙasa a kan gawarsa a hankali; dukan jama’a suna binsa, da yawa kuma suna gabansa.
E kau oluolu maluna ona na papaa lepo o ke awawa, A mahope ona e hahai aku na kanaka a pau, E like me ka poe mamua ona he lehulehu no.
34 “Saboda haka ta yaya za ku iya yi mini ta’aziyya da surutan banzan nan naku? Babu wani abu cikin amsarku sai ƙarya!”
A pehea la ko oukou hooluolu make hewa ana mai ia'u, A ua hewa ka oukou olelo ana mai?

< Ayuba 21 >