< Ayuba 21 >
Hahoi Job ni a pathung teh,
2 “Ku saurare ni da kyau; bari wannan yă zama ta’aziyyar da za ku ba ni.
Ka lawk he kahawicalah na thai pouh haw, Hetheh nangmouh lungmawng nahanelah awmseh.
3 Ku ba ni zarafi in yi magana, bayan na gama sai ku yi ba’arku.
Ka dei navah panguep awh ei, be ka dei hnukkhu hoi na panuikhai awh vai nei.
4 “A wurin mutum ne na kawo kukana? Don me ba zan kāsa haƙuri ba?
Ka phuenangnae heh tami tarannae lah maw ao. Hottelah awm pawiteh, bang kecu dawk maw, ka lung a saw thai hoeh.
5 Ku dube ni, ku kuma yi mamaki; ku rufe bakina da hannunku.
Na khen awh haw, kângairu awh naseh. Na pahni hah tabuem awh.
6 Lokacin da na yi tunanin wannan, sai in ji tsoro; jikina yă fara rawa.
Ka pouk nah ka pâyaw takinae ni ka kâha a uek sak.
7 Don me mugaye suke rayuwa har su tsufa, suna kuma ƙaruwa da iko?
Bang kecu dawk maw tamikathoutnaw ni a matawng totouh a hring awh teh, thaonae dawk bahu ao han vaw.
8 Suna ganin’ya’yansu suna girma, suna ganin jikokinsu suna tasowa a kan idanunsu.
A ca catounnaw hah amamae mithmu vah a kung acaksak awh, amamae miphun hah amamae hmalah acaksak awh.
9 Gidajensu suna zama cikin lafiya ba ruwansu da fargaba. Kuma Allah ba ya ba su horo.
A imnaw hah takinae thung hoi a hlout teh, Cathut e sonron hah ahnimae a lathueng bawt boihoeh.
10 Shanunsu ba sa fasa haihuwa; suna haihuwa ba sa yin ɓari.
Maitotan ni cati tu laipalah awm boihoeh. Maitomanu ni ca khe laipalah awm boihoeh.
11 Suna aika’ya’yansu kamar garke;’ya’yansu suna guje-guje da tsalle-tsalle.
Saringhu patetlah a canaw a tâco sak teh, a canaw teh a lam awh.
12 Suna rera da kayan kiɗa na ganga da garaya; suna jin daɗin busar sarewa.
Tamawi hoi ratoung kueng laihoi la a sak awh, Tamawi e a lawk dawk hoi a lunghawi awh.
13 Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol )
Hringnawmnae hoi atueng aloum sak awh teh dongdengca dawk phuen vah a cei awh. (Sheol )
14 Duk da haka suna ce wa Allah, ‘Ka rabu da mu.’ Ba ma so mu san hanyoyinka.
Hateiteh, Cathut koe na cettakhai yawkaw, na lamthung panue hane heh ka ngai awh hoeh.
15 Wane ne Maɗaukaki har da za mu bauta masa? Wace riba za mu samu ta wurin yin addu’a gare shi?
Athakasaipounge, a thaw ka tawk pouh hane teh apimaw, Ama koe ka ratoum navah ahawinae bangmaw ka mek telah ati awh.
16 Amma arzikinsu ba a hannunsu yake ba saboda haka ba ruwana da shawarar mugaye.
A tawn awh e hno hah amamae kut dawk kaawm e ka tang nahoeh, tami kathoutnaw khokhangnae teh, kaimouh koehoi kahlatpoung la ao.
17 “Duk da haka, sau nawa fitilar mugu take mutuwa? Sau nawa bala’i yake auka masa, ko Allah ya taɓa hukunta mugu cikin fushi?
Tamikathoutnaw e hmaiim teh, bangmaw atuhoitu a due teh, amamae rawkphainae teh, bangmaw atuhoitu a pha. Lungmathoenae hah Cathut ni a lungkhueknae dawk hoi lawk ouk a ceng boimaw
18 Sau nawa suke zama kamar tattaka a iska, ko kuma kamar ƙura da iskar hadari take kwashewa?
Kahlî dawk e cakong patetlah ao teh, kahlî ni palek e vaikong patetlah ao awh.
19 An ce ‘Allah yana tara wa’ya’yan mutum horon da zai ba mutumin.’ Bari yă ba mutumin horo don yă san ya yi haka!
Cathut ni a canaw hanelah, payonpakai nahan a ta telah a ti. Panuethai awh nahanelah, ahnimouh teh ama ni patho naseh.
20 Bari idanunsa su ga yadda zai hallaka; bari yă sha daga fushin Maɗaukaki.
A ronae hah a mit hoi hmawt sak awh, Athakasaipounge lungkhueknae manang hah net sak awh.
21 Ko zai damu da iyalin da ya bari a baya sa’ad da kwanakinsa suka ƙare?
Bangkongtetpawiteh, a thapa akuep totouh atueng baw sak lah o teh, ama a rawk hnukkhu hoi a im teh, banglahai tho hoeh.
22 “Wani zai iya koya wa Allah ilimi tun da yana shari’anta har da waɗanda suke manya masu iko?
Karasang lah kaawm e hai lawkcengkung Cathut teh apinimaw panuenae a cangkhai thai han.
23 Wani mutum zai mutu cikin jin daɗi da kwanciyar hankali,
Lungmawngcalah hoi karoumcalah ao nah koe, tami buet touh a thao lahun nah a due.
24 jikinsa ɓulɓul, ƙasusuwansa da alamar ƙarfi.
A sanunaw hai sanutui abuem awh teh, a hrunaw hai rakhing hoi akawi.
25 Wani kuma zai mutu cikin ɗacin rai, bai taɓa jin daɗin wani abu mai kyau ba.
Tami alouke buet touh, a nawmnae roeroe awm laipalah, lungmathoe nalaihoi a due.
26 Dukansu kuwa za a bizne su a ƙasa, kuma tsutsotsi za su cinye su.
Vaiphu dawk reikâvan lah a i roi, tangraet ni muen a kayo.
27 “Na san duk abin da kuke tunani, yadda za ku saɓa mini.
Khenhaw! na pouknae naw hah ka panue. Ka lan hoeh poung e kai dawk sak han na noe e hah ka panue.
28 Kuna cewa, ‘Yanzu ina gidan babban mutumin nan, tenti wurin da mugaye suke zama?’
Nâmaw bawi im teh a o, nâmaw tamikathoutnaw khosaknae rim teh ao telah na ti awh.
29 Ba ku taɓa tambayar waɗanda suke tafiya ba? Ba ku kula da labaransu,
Kahlawng ka cet e hah na pacei boihoeh na maw. Mitnoutnae naw hah na panuek awh hoeh maw
30 cewa an kāre mugu daga ranar bala’i, an kāre shi daga ranar fushi?
Tamikathoutnaw teh, lawkcengnae hnin hanelah pouk tangcoung e lah ao awh. Lungkhueknae hnin nah tâcokhai lah ao awh han, tie hah na panuek hoeh maw
31 Wane ne yake gaya masa abin da ya yi? Wane ne yake rama abin da ya yi?
Apinimaw a hmaitung vah na lamthung hah hawihoeh atipouh han. Apinimaw a sak e hah a patho han.
32 Za a bizne shi a kabari, a kuma yi tsaron kabarinsa.
Hateiteh, phuen koe ceikhai lah ao teh, phuen hah meng kountouk hanelah ao.
33 Akan mai da ƙasa a kan gawarsa a hankali; dukan jama’a suna binsa, da yawa kuma suna gabansa.
Ayawn dawk e kacoumnaw hah, ahnimouh hanlah, a radip vaiteh, tami pueng ni a kâbang han. A hmalah touklek hoeh e ka cet tangcoungnaw patetlah taminaw pueng a duksawn han telah a ti.
34 “Saboda haka ta yaya za ku iya yi mini ta’aziyya da surutan banzan nan naku? Babu wani abu cikin amsarku sai ƙarya!”
Hottelah namamae pahni dawk laithoe pou ao lahun nah, bangtelamaw hrawnghrang lawk hoi lung khuet na pahawi thai awh han, telah a ti.