< Ayuba 2 >

1 Wata rana kuma mala’iku suka sāke kawo kansu gaban Ubangiji, sai Shaiɗan shi ma ya zo tare da su yă nuna kansa a gabansa.
Kwakulosuku futhi lapho amadodana kaNkulunkulu afika ukuzimisa phambi kweNkosi, uSathane laye wafika phakathi kwawo ukuzimisa phambi kweNkosi.
2 Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Daga ina ka fito?” Shaiɗan ya amsa wa Ubangiji ya ce, “Daga yawo a duniya ina kai da kawowa a cikinta.”
INkosi yasisithi kuSathane: Uvela ngaphi? USathane wasephendula iNkosi wathi: Ekuzulazuleni emhlabeni lekuhambahambeni kuwo.
3 Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ko ka ga bawana Ayuba? A cikin duniya babu wani kamar sa; shi marar laifi ne, adali kuma, mutum ne mai tsoron Allah ba ruwansa da mugunta. Kuma har yanzu bai fasa zama mai aminci ba duk da wahalar da ka sa na bari ka ba shi ba tare da wani dalili ba.”
INkosi yasisithi kuSathane: Ubekile yini inhliziyo yakho encekwini yami uJobe? Ngoba kakho onjengaye emhlabeni, umuntu opheleleyo loqondileyo, owesaba uNkulunkulu, loxwaya ububi? Usabambelele kubo ubuqotho bakhe, lanxa ungivuse ukuze ngimchithe kungelasizatho.
4 Shaiɗan ya amsa ya ce, “Fata don fata! Mutum zai iya rabuwa da duk abin da yake da shi domin ransa.
USathane wasephendula iNkosi wathi: Isikhumba ngesikhumba, yebo, konke umuntu alakho uzakunikelela impilo yakhe.
5 Ka ɗan taɓa lafiyar jikinsa ka gani ba shakka zai la’anta ka kana ji kana gani.”
Kodwa khathesi yelula isandla sakho, uthinte ithambo lakhe lenyama yakhe; isibili uzakuthuka ebusweni bakho.
6 Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “To, shi ke nan, duk abin da yake da shi yana hannunka, amma kada ka taɓa shi, shi kansa.”
INkosi yasisithi kuSathane: Khangela, usesandleni sakho; kodwa gcina impilo yakhe.
7 Sai Shaiɗan ya bar Ubangiji, ya je ya sa wa Ayuba ƙuraje masu zafi a jikinsa daga tafin ƙafafunsa har zuwa kansa.
USathane wasephuma phambi kweNkosi, wamtshaya uJobe ngamathumba amabi, kusukela ngaphansi konyawo lwakhe kuze kube enkanda yakhe.
8 Sai Ayuba ya ɗauki kaskon tukunya yana ta sosa ƙurajen da shi, yayinda yake zaune cikin toka.
Wasezithathela udengezi ukuziphala ngalo, wahlala phakathi kwesilotha.
9 Matarsa ta ce masa, “Har yanzu kana nan da amincinka? Ka la’anta Allah ka mutu!”
Umkakhe wasesithi kuye: Usabambelele yini kubuqotho bakho? Thuka uNkulunkulu, ufe.
10 Ya amsa ya ce, “Kina magana kamar wawiya. Alheri kaɗai za mu dinga samu daga Allah ban da wahala?” A cikin wannan duka Ayuba bai yi zunubi ba cikin maganarsa.
Kodwa wathi kuye: Ukhuluma njengokukhuluma komunye wabesifazana abayiziwula. Kambe, sizakwemukela okuhle kuNkulunkulu, singemukeli lokubi yini? Kukho konke lokhu uJobe konanga ngendebe zakhe.
11 Lokacin da abokan Ayuba su uku wato, Elifaz mutumin Teman, Bildad mutumin Shuwa, da Zofar mutumin Na’ama suka ji wahalar da ta auka wa Ayuba, sai suka shirya suka bar gidajensu suka je don su ta’azantar da shi.
Abangane abathathu bakaJobe sebezwile ngakho konke lokhu okubi okumehleleyo, beza, lowo lalowo evela endaweni yakhe, uElifazi umThemani, loBilidadi umShuhi, loZofari umNahama; bavumelana ndawonye ukuthi beze bamkhalele bamduduze.
12 Sa’ad da suka gan shi daga nesa, da ƙyar suka gane shi; sai suka fara kuka da ƙarfi, suka yayyaga tufafinsu suka zuba toka a kawunansu,
Lapho bephakamisa amehlo abo bekhatshana, kabamazanga, baphakamisa ilizwi labo, bakhala inyembezi, badabula ngulowo ibhatshi lakhe, bavuvuzela uthuli emakhanda abo ngasemazulwini.
13 sai suka zauna da shi a ƙasa har kwana bakwai. Ba wanda ya ce masa kome, don sun ga tsananin wahalar da yake ciki.
Basebehlala laye emhlabathini insuku eziyisikhombisa lobusuku obuyisikhombisa, njalo kakho owakhuluma ilizwi kuye, ngoba babona ukuthi ubuhlungu bukhulu kakhulu.

< Ayuba 2 >