< Ayuba 2 >

1 Wata rana kuma mala’iku suka sāke kawo kansu gaban Ubangiji, sai Shaiɗan shi ma ya zo tare da su yă nuna kansa a gabansa.
Kwelinye ilanga njalo izingilosi zeza phambi kukaThixo, loSathane laye weza lazo ukuzezethula kuye.
2 Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Daga ina ka fito?” Shaiɗan ya amsa wa Ubangiji ya ce, “Daga yawo a duniya ina kai da kawowa a cikinta.”
UThixo wasesithi kuSathane, “Uvela ngaphi?” USathane wamphendula wathi, “Ngivela ekuzulazuleni emhlabeni, ngihambahamba ngisiya le lale kuwo.”
3 Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ko ka ga bawana Ayuba? A cikin duniya babu wani kamar sa; shi marar laifi ne, adali kuma, mutum ne mai tsoron Allah ba ruwansa da mugunta. Kuma har yanzu bai fasa zama mai aminci ba duk da wahalar da ka sa na bari ka ba shi ba tare da wani dalili ba.”
UThixo wasesithi kuSathane, “Usuke wayinanzelela yini inceku yami uJobe? Kakho emhlabeni onjengaye; kalasici, uqondile, indoda emesabayo uNkulunkulu, exwaya okubi. Ulokhu emi kubo ubuqotho bakhe lanxa wangiphoqa ukuthi ngimdilize kungelasizatho.”
4 Shaiɗan ya amsa ya ce, “Fata don fata! Mutum zai iya rabuwa da duk abin da yake da shi domin ransa.
USathane waphendula wathi, “Isikhumba ngesikhumba! Umuntu anganikela loba yini alayo ukusiza impilo yakhe.
5 Ka ɗan taɓa lafiyar jikinsa ka gani ba shakka zai la’anta ka kana ji kana gani.”
Kodwa yelula isandla sakho umtshaye inyama lamathambo akhe, uzabona uzakuthuka ebusweni bakho.”
6 Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “To, shi ke nan, duk abin da yake da shi yana hannunka, amma kada ka taɓa shi, shi kansa.”
UThixo wathi kuSathane, “Kulungile, usezandleni zakho, kodwa ungayithinti impilo yakhe.”
7 Sai Shaiɗan ya bar Ubangiji, ya je ya sa wa Ayuba ƙuraje masu zafi a jikinsa daga tafin ƙafafunsa har zuwa kansa.
Ngakho uSathane wasesuka phambi kukaThixo wathela uJobe izilonda ezibuhlungu kusukela ngaphansi kwezinyawo zakhe kusiyafika esicholo sekhanda lakhe.
8 Sai Ayuba ya ɗauki kaskon tukunya yana ta sosa ƙurajen da shi, yayinda yake zaune cikin toka.
UJobe wasethatha ucezu lodengezi wazihwaya ngalo ehlezi esilotheni.
9 Matarsa ta ce masa, “Har yanzu kana nan da amincinka? Ka la’anta Allah ka mutu!”
Umkakhe wathi kuye, “Ulokhu ubambelele kubo ubuqotho bakho na? Mthuke uNkulunkulu uzifele!”
10 Ya amsa ya ce, “Kina magana kamar wawiya. Alheri kaɗai za mu dinga samu daga Allah ban da wahala?” A cikin wannan duka Ayuba bai yi zunubi ba cikin maganarsa.
Wamphendula wathi, “Ukhuluma njengomfazi oyisiwula. Sizakwamukela okuhle kuNkulunkulu singalwamukeli uhlupho na?” Kukho konke lokhu uJobe kenzanga isono ngakutshoyo.
11 Lokacin da abokan Ayuba su uku wato, Elifaz mutumin Teman, Bildad mutumin Shuwa, da Zofar mutumin Na’ama suka ji wahalar da ta auka wa Ayuba, sai suka shirya suka bar gidajensu suka je don su ta’azantar da shi.
Kwathi abangane bakaJobe abathathu, u-Elifazi umThemani, uBhilidadi umShuhi loZofari umNahama sebezwile ngazozonke inhlupho ezazimwele, basuka emakhaya abo bahlangana bavumelana ukuthi bahambe bayomqinisa njalo bamduduze.
12 Sa’ad da suka gan shi daga nesa, da ƙyar suka gane shi; sai suka fara kuka da ƙarfi, suka yayyaga tufafinsu suka zuba toka a kawunansu,
Bathi bembona besesebucwala kabaze bamazi; baqhinqa isililo, badabula izembatho zabo, bathela uthuli emakhanda abo.
13 sai suka zauna da shi a ƙasa har kwana bakwai. Ba wanda ya ce masa kome, don sun ga tsananin wahalar da yake ciki.
Basebehlala phansi laye okwensuku eziyisikhombisa lobusuku obuyisikhombisa. Kakho kubo owatsho ulutho kuye ngoba babona ubuhlungu obukhulu ayephakathi kwabo.

< Ayuba 2 >