< Ayuba 2 >

1 Wata rana kuma mala’iku suka sāke kawo kansu gaban Ubangiji, sai Shaiɗan shi ma ya zo tare da su yă nuna kansa a gabansa.
Un notikās atkal kādā dienā, kad Dieva bērni nāca, stāties Tā Kunga priekšā, tad arī sātans atnāca viņu starpā, stāties Tā Kunga priekšā.
2 Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Daga ina ka fito?” Shaiɗan ya amsa wa Ubangiji ya ce, “Daga yawo a duniya ina kai da kawowa a cikinta.”
Un Tas Kungs sacīja uz sātanu: no kurienes tu nāci? Un sātans Tam Kungam atbildēja un sacīja: esmu gājis apkārt pa pasauli un to esmu izstaigājis.
3 Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ko ka ga bawana Ayuba? A cikin duniya babu wani kamar sa; shi marar laifi ne, adali kuma, mutum ne mai tsoron Allah ba ruwansa da mugunta. Kuma har yanzu bai fasa zama mai aminci ba duk da wahalar da ka sa na bari ka ba shi ba tare da wani dalili ba.”
Tad Tas Kungs sacīja uz sātanu: vai tu neesi licis vērā Manu kalpu Ījabu? Jo neviena tāda nav pasaulē kā viņš, sirdsskaidrs un taisns, dievbijīgs vīrs, un kas tā sargās no ļauna; un viņš vēl turas stipri pie savas sirdsskaidrības, bet tu Mani esi skubinājis pret viņu, viņu velti samaitāt.
4 Shaiɗan ya amsa ya ce, “Fata don fata! Mutum zai iya rabuwa da duk abin da yake da shi domin ransa.
Tad sātans Tam Kungam atbildēja un sacīja: ādu par ādu; un visu, kas cilvēkam pieder, to viņš dod par savu dzīvību.
5 Ka ɗan taɓa lafiyar jikinsa ka gani ba shakka zai la’anta ka kana ji kana gani.”
Bet izstiep jel Savu roku un aizskar viņa kaulus un viņa miesas; tiešām viņš Tev vaigā atsacīsies.
6 Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “To, shi ke nan, duk abin da yake da shi yana hannunka, amma kada ka taɓa shi, shi kansa.”
Un Tas Kungs sacīja uz sātanu: redzi, lai viņš ir tavā rokā, bet taupi viņa dzīvību.
7 Sai Shaiɗan ya bar Ubangiji, ya je ya sa wa Ayuba ƙuraje masu zafi a jikinsa daga tafin ƙafafunsa har zuwa kansa.
Tad sātans aizgāja no Tā Kunga un sita Ījabu ar nikniem augoņiem no pēdas līdz galvas virsai.
8 Sai Ayuba ya ɗauki kaskon tukunya yana ta sosa ƙurajen da shi, yayinda yake zaune cikin toka.
Un viņš ņēma poda gabalu, ar to kasīties, un bija apsēdies pelnos.
9 Matarsa ta ce masa, “Har yanzu kana nan da amincinka? Ka la’anta Allah ka mutu!”
Tad viņa sieva uz viņu sacīja: vai tu vēl stipri turies pie savas sirds skaidrības? Atsaki Dievam un mirsti.
10 Ya amsa ya ce, “Kina magana kamar wawiya. Alheri kaɗai za mu dinga samu daga Allah ban da wahala?” A cikin wannan duka Ayuba bai yi zunubi ba cikin maganarsa.
Bet viņš uz to sacīja: tu runā kā daža neprātīga runā; vai labumu gan saņemsim no Dieva, bet ļaunumu vis nesaņemsim? Visās šinīs lietās Ījabs neapgrēkojās ar savām lūpām.
11 Lokacin da abokan Ayuba su uku wato, Elifaz mutumin Teman, Bildad mutumin Shuwa, da Zofar mutumin Na’ama suka ji wahalar da ta auka wa Ayuba, sai suka shirya suka bar gidajensu suka je don su ta’azantar da shi.
Kad nu Ījaba trīs draugi dzirdēja visu šo nelaimi, kas viņam bija uzgājusi, tad tie nāca ikkatrs no savas vietas, Elifas no Temanas un Bildads no Šuhas un Cofars no Naēmas; jo tie bija sarunājušies, nākt un viņu žēlot un viņu iepriecināt.
12 Sa’ad da suka gan shi daga nesa, da ƙyar suka gane shi; sai suka fara kuka da ƙarfi, suka yayyaga tufafinsu suka zuba toka a kawunansu,
Un tie pacēla savas acis no tālienes un viņu nepazina; tad tie pacēla savu balsi un raudāja, un ikviens no tiem saplēsa savus svārkus un kaisīja pīšļus uz savām galvām pret debesīm.
13 sai suka zauna da shi a ƙasa har kwana bakwai. Ba wanda ya ce masa kome, don sun ga tsananin wahalar da yake ciki.
Tā tie pie viņa sēdēja zemē septiņas dienas un septiņas naktis, un neviens uz to nerunāja ne vārda; jo tie redzēja, ka tās sāpes bija ļoti lielas.

< Ayuba 2 >