< Ayuba 2 >

1 Wata rana kuma mala’iku suka sāke kawo kansu gaban Ubangiji, sai Shaiɗan shi ma ya zo tare da su yă nuna kansa a gabansa.
Ke sun len se ma lipufan inkusrao uh enenu in sifilpa tuku ye mutun LEUM GOD, Satan el sifilpa welulos tuku.
2 Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Daga ina ka fito?” Shaiɗan ya amsa wa Ubangiji ya ce, “Daga yawo a duniya ina kai da kawowa a cikinta.”
Na LEUM GOD El siyuk sel, “Kom muta ya tuku?” Na Satan el fahk, “Nga foroht na forma rarauni faclu.”
3 Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ko ka ga bawana Ayuba? A cikin duniya babu wani kamar sa; shi marar laifi ne, adali kuma, mutum ne mai tsoron Allah ba ruwansa da mugunta. Kuma har yanzu bai fasa zama mai aminci ba duk da wahalar da ka sa na bari ka ba shi ba tare da wani dalili ba.”
Na LEUM GOD El siyuk sel, “Ac kom tuh liyal Job, mwet kulansap luk? Wangin sie mwet fin faclu wo ac inse pwaye nu sik oana el. El alu nu sik, ac arulana karinganang elan tia orala kutena ma koluk. Kom tuh kifusyu nwe nga lela nu sum in akupaye nu sel ke wangin, tusruktu Job el srakna inse pwayena nu sik oana meet ah.”
4 Shaiɗan ya amsa ya ce, “Fata don fata! Mutum zai iya rabuwa da duk abin da yake da shi domin ransa.
Na Satan el fahk, “Mwet se ac ku na in pilesrala ma nukewa lal elan mau ku in moul.
5 Ka ɗan taɓa lafiyar jikinsa ka gani ba shakka zai la’anta ka kana ji kana gani.”
Tusruktu kom ac fin akkolukyela manol, el ac ngetot nu sum ac selngawikomi!”
6 Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “To, shi ke nan, duk abin da yake da shi yana hannunka, amma kada ka taɓa shi, shi kansa.”
Ouinge LEUM GOD El fahk nu sel Satan, “Kwal, inge el oan inpoum, tusruktu nimet kom unilya.”
7 Sai Shaiɗan ya bar Ubangiji, ya je ya sa wa Ayuba ƙuraje masu zafi a jikinsa daga tafin ƙafafunsa har zuwa kansa.
Na Satan el fahsr lukel LEUM GOD ac oru tuh faf puspis in sikyak ac nokomla nufon manol Job.
8 Sai Ayuba ya ɗauki kaskon tukunya yana ta sosa ƙurajen da shi, yayinda yake zaune cikin toka.
Job el som ac muta ke nien sisi kutkut, ac sang ipin ahlu fokelik se srike in koala faf kacl inge.
9 Matarsa ta ce masa, “Har yanzu kana nan da amincinka? Ka la’anta Allah ka mutu!”
Na mutan kial ah fahk nu sel, “Kom srakna sruokyana lulalfongi lom an oana meet ah. Efu ku kom tia tari selngawi God ac misa?”
10 Ya amsa ya ce, “Kina magana kamar wawiya. Alheri kaɗai za mu dinga samu daga Allah ban da wahala?” A cikin wannan duka Ayuba bai yi zunubi ba cikin maganarsa.
Na Job el topuk ac fahk, “Kom kaskas oana mwet na lalfon se. Ke God El ase ma wo nu sesr, kut insewowo kac. Na efu ku kut in torkaskas El fin ase ma upa nu sesr?” Job el ne arulana keok, a el tiana torkaskas lain God.
11 Lokacin da abokan Ayuba su uku wato, Elifaz mutumin Teman, Bildad mutumin Shuwa, da Zofar mutumin Na’ama suka ji wahalar da ta auka wa Ayuba, sai suka shirya suka bar gidajensu suka je don su ta’azantar da shi.
Tolu sin mwet kawuk lal Job uh pa Eliphaz sie mwet in siti Teman, Bildad sie mwet Shuah, ac Zophar sie mwet Naamah. Ke elos lohngak lah Job el arulana keok, elos nunkauk elos in som ac akpwaryal.
12 Sa’ad da suka gan shi daga nesa, da ƙyar suka gane shi; sai suka fara kuka da ƙarfi, suka yayyaga tufafinsu suka zuba toka a kawunansu,
Ke elos srakna fahsr loes lukel Job, elos liyalak, tusruktu elos tiana akilenul. A ke pacl se elos akilenulak elos mutawauk in wowoyak ke tung, ac seya nuknuk lalos ke asor, ac sisak fohkfok nu lucng ah nu fin sifalos.
13 sai suka zauna da shi a ƙasa har kwana bakwai. Ba wanda ya ce masa kome, don sun ga tsananin wahalar da yake ciki.
Na elos pituki welul muta fin fohk uh ke len itkosr ac fong itkosr. Elos tia fahkla kutena kas mweyen elos liye lupan keok lal Job.

< Ayuba 2 >