< Ayuba 19 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
Job respondió:
2 “Har yaushe za ku yi ta ba ni azaba ku kuma murƙushe ni da maganganunku?
“¿Hasta cuándo seguirás atormentándome? ¿Hasta cuándo seguirás aplastándome con palabras?
3 Yanzu sau goma ke nan kuna wulaƙanta ni, kuna kai mini hari na rashin kunya.
Ya me has humillado diez veces. ¿No te da vergüenza tratarme tan mal?
4 In gaskiya ne na yi laifi, kuskurena ya rage nawa.
Aunque haya pecado, ese es mi problema, y no tiene nada que ver contigo.
5 In kuwa za ku ɗaukaka kanku a kaina kuna ɗauka wahalar da nake sha domin na yi laifi ne,
Te crees mucho mejor que yo, y utilizas mi degradación contra mí.
6 sai ku san cewa Allah ya yi mini ba daidai ba ya kewaye ni da ragarsa.
Pero deberías darte cuenta de que es Dios quien me ha perjudicado, me ha atrapado en su red.
7 “Ko da yake na yi kuka cewa, ‘An yi mini ba daidai ba!’ Ba a amsa mini ba; ko da yake na nemi taimako, ba a yi adalci ba.
Aunque clamo por ayuda, no obtengo respuesta; aunque grito mis objeciones, no obtengo justicia.
8 Ya tare mini hanya yadda ba zan iya wucewa ba; ya rufe hanyata da duhu.
Dios me ha amurallado para que no pueda escapar; ha sumido mi camino en la oscuridad.
9 Ya cire darajar da nake da ita, ya kuma cire rawani daga kaina.
Ha despojado mi honor de mí; me ha quitado mi reputación.
10 Ya yi kaca-kaca da ni har sai da na ƙare; ya tuge begen da nake da shi kamar itace.
Me derriba por todos lados hasta acabar conmigo; ha destruido mi esperanza como un árbol desarraigado.
11 Yana jin haushina ya lissafta ni cikin maƙiyansa.
Su ira arde contra mí; me trata como a uno de sus enemigos.
12 Rundunarsa ta zo da ƙarfi; suka kafa sansani kewaye da ni, suka zagaye tentina.
Las tropas de Dios se reúnen para atacarme. Construyen murallas contra mí. Rodean y asedian mi casa.
13 “Ya raba ni da’yan’uwana maza; abokaina sun zama baƙi gare ni.
“Ha alejado de mí a mis hermanos; todos mis antiguos amigos se han alejado de mí.
14 Dangina sun tafi; abokaina na kurkusa sun manta da ni.
Mis parientes me han abandonado; mis amigos íntimos me han olvidado.
15 Waɗanda sukan ziyarce ni, da masu yi mini aiki mata sun ɗauke ni baƙo.
Los huéspedes de mi casa y mis sirvientas me tratan como a un extraño; para ellos me he convertido en un extranjero.
16 Na kira bawana, amma bai amsa ba, ko da yake na roƙe shi da bakina.
Llamo a mi criado, pero no responde. ¡Hasta tengo que rogarle!
17 Numfashina yana ɓata wa matata rai;’yan’uwana sun ƙi ni.
Soy repulsivo para mi esposa, y soy repugnante para mis propios hermanos.
18 Har’yan yara suna rena ni; in sun gan ni sai su fara yi mini riyar reni.
Hasta los niños pequeños me desprecian; cuando me pongo de pie se burlan de mí.
19 Duk abokaina sun yashe ni; waɗanda nake ƙauna sun zama ba sa ƙaunata.
Todos mis amigos más cercanos me desprecian, y los que amaba se han vuelto contra mí.
20 Ni ba kome ba ne sai dai fata da ƙashi, da ƙyar na tsira.
Estoy reducido a piel y huesos, y sobrevivo por el pellejo de mis dientes.
21 “Ku tausaya mini, abokaina, ku ji tausayina, gama hannun Allah ya sauko a kaina.
“¡Tengan piedad de mí, amigos míos, tengan piedad de mí, porque Dios me ha abatido!
22 Don me kuke fafarata kamar yadda Allah yake yi? Ba ku gaji da yagar fatata ba?
¿Por qué me persiguen como lo hace Dios? ¿No se conforman con obtener su libra de carne?
23 “Kash, da ma a ce ana rubuta maganganuna, da an rubuta su a littafi,
“Quisiera que mis palabras quedaran escritas, registradas en un libro,
24 a rubuta su da ƙarfe a kan dutse don su dawwama har abada!
o grabadas con pluma de hierro y plomo fundido en la roca para siempre.
25 Na san wanda zai fanshe ni yana nan da rai, kuma a ƙarshe zai tsaya a kan duniya.
“Sé que mi Redentor está vivo, y que por fin subirá al estrado para mí en la tierra.
26 Kuma bayan an hallaka fatata, duk da haka a cikin jiki zan ga Allah.
Aunque mi piel esté destruida, en mi cuerpo Veré a Dios.
27 Zan gan shi da kaina da idanuna, Ni, ba wani ba ne. Zuciyata ta cika da wannan tunani!
Yo mismo lo veré, con mis propios ojos y no con los de otro. ¡El pensamiento me invade!
28 “In kuka ce, ‘Za ku ci gaba da matsa mini, tun da shi ne tushen damuwa,’
Ustedes se dicen: ‘¿Cómo podemos hacerlo sufrir para que vea que él es la fuente de sus problemas?’
29 sai ku ma ku ji tsoron takobin; gama fushi yakan kawo hukunci ta wurin takobi, sa’an nan za ku san cewa akwai shari’a.”
Ustedes mismos deberían temer ser castigados por Dios, porque saben que la ira trae el castigo de Dios que acompaña al juicio”.

< Ayuba 19 >