< Ayuba 19 >
Potem je Job odgovoril in rekel:
2 “Har yaushe za ku yi ta ba ni azaba ku kuma murƙushe ni da maganganunku?
»Doklej boste mučili mojo dušo in me z besedami lomili na koščke?
3 Yanzu sau goma ke nan kuna wulaƙanta ni, kuna kai mini hari na rashin kunya.
Teh desetkrat ste me grajali. Ni vas sram, da se mi delate tujce.
4 In gaskiya ne na yi laifi, kuskurena ya rage nawa.
Če je res to, da sem zašel, moja zmota ostaja z menoj.
5 In kuwa za ku ɗaukaka kanku a kaina kuna ɗauka wahalar da nake sha domin na yi laifi ne,
Če se boste zares povzdigovali zoper mene in zoper mene obsojali moj očitek,
6 sai ku san cewa Allah ya yi mini ba daidai ba ya kewaye ni da ragarsa.
vedite torej, da me je Bog zrušil in me obdal s svojo mrežo.
7 “Ko da yake na yi kuka cewa, ‘An yi mini ba daidai ba!’ Ba a amsa mini ba; ko da yake na nemi taimako, ba a yi adalci ba.
Glej, kričim o krivici, toda nisem slišan; na glas vpijem, toda tam ni sodbe.
8 Ya tare mini hanya yadda ba zan iya wucewa ba; ya rufe hanyata da duhu.
Ogradil je mojo stezo, da ne morem mimo in postavil je temo na moje poti.
9 Ya cire darajar da nake da ita, ya kuma cire rawani daga kaina.
Oropal me je moje slave in odvzel krono iz moje glave.
10 Ya yi kaca-kaca da ni har sai da na ƙare; ya tuge begen da nake da shi kamar itace.
Uničil me je na vsaki strani in odšel sem. Moje upanje je odstranil kakor drevo.
11 Yana jin haushina ya lissafta ni cikin maƙiyansa.
Prav tako je zoper mene vžgal svoj bes in me šteje kakor enega izmed svojih sovražnikov.
12 Rundunarsa ta zo da ƙarfi; suka kafa sansani kewaye da ni, suka zagaye tentina.
Njegova krdela so prišla skupaj in dvignila njihovo pot zoper mene in se utaborila naokoli mojega šotora.
13 “Ya raba ni da’yan’uwana maza; abokaina sun zama baƙi gare ni.
Moje brate je postavil daleč od mene in moji znanci so se resnično odtujili od mene.
14 Dangina sun tafi; abokaina na kurkusa sun manta da ni.
Moja žlahta je odpovedala in moji zaupni prijatelji so me pozabili.
15 Waɗanda sukan ziyarce ni, da masu yi mini aiki mata sun ɗauke ni baƙo.
Tisti, ki prebivajo v moji hiši in moje služabnice me imajo za tujca. Neznanec sem v njihovih očeh.
16 Na kira bawana, amma bai amsa ba, ko da yake na roƙe shi da bakina.
Poklical sem svojega služabnika, pa mi ni dal nobenega odgovora. Prosil sem ga s svojimi usti.
17 Numfashina yana ɓata wa matata rai;’yan’uwana sun ƙi ni.
Moj dih je tuj moji ženi, čeprav sem prosil zaradi otrok svojega lastnega telesa.
18 Har’yan yara suna rena ni; in sun gan ni sai su fara yi mini riyar reni.
Da, mladi otroci so me prezirali. Vzdignil sem se in oni so govorili zoper mene.
19 Duk abokaina sun yashe ni; waɗanda nake ƙauna sun zama ba sa ƙaunata.
Vsem svojim bližnjim prijateljem sem se gnusil. Tisti, ki sem jih imel rad, so se obrnili zoper mene.
20 Ni ba kome ba ne sai dai fata da ƙashi, da ƙyar na tsira.
Moje kosti se lepijo na mojo kožo in na moje meso in pobegnil sem s kožo med svojimi zobmi.
21 “Ku tausaya mini, abokaina, ku ji tausayina, gama hannun Allah ya sauko a kaina.
Imejte usmiljenje z menoj, imejte usmiljenje z menoj, oh vi, moji prijatelji, kajti Božja roka se me je dotaknila.
22 Don me kuke fafarata kamar yadda Allah yake yi? Ba ku gaji da yagar fatata ba?
Čemu me preganjate kakor Bog in niste nasičeni z mojim mesom?
23 “Kash, da ma a ce ana rubuta maganganuna, da an rubuta su a littafi,
Oh da bi bile moje besede sedaj zapisane! Oh, da bi bile natisnjene v knjigi!
24 a rubuta su da ƙarfe a kan dutse don su dawwama har abada!
Da bi bile vgravirane z železnim peresom in svincem v skalo na veke!
25 Na san wanda zai fanshe ni yana nan da rai, kuma a ƙarshe zai tsaya a kan duniya.
Kajti jaz vem, da moj odkupitelj živi in da bo na zadnji dan stal nad zemljo.
26 Kuma bayan an hallaka fatata, duk da haka a cikin jiki zan ga Allah.
Čeprav po moji koži črvi uničijo to telo, bom vendar v svojem mesu videl Boga,
27 Zan gan shi da kaina da idanuna, Ni, ba wani ba ne. Zuciyata ta cika da wannan tunani!
ki ga bom videl zase in moje oči bodo gledale in ne drug, čeprav je moja notranjost použita znotraj mene.
28 “In kuka ce, ‘Za ku ci gaba da matsa mini, tun da shi ne tushen damuwa,’
Toda vi bi morali reči: ›Zakaj ga preganjamo, ‹ glede na to, da je korenina zadeve najdena v meni?
29 sai ku ma ku ji tsoron takobin; gama fushi yakan kawo hukunci ta wurin takobi, sa’an nan za ku san cewa akwai shari’a.”
Bojte se meča, kajti bes prinaša kaznovanja meča, da boste lahko vedeli, da je sodba.«