< Ayuba 19 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
Tetapi Ayub menjawab, "Mengapa aku terus kamu kecam, dan kamu siksa dengan perkataan?
2 “Har yaushe za ku yi ta ba ni azaba ku kuma murƙushe ni da maganganunku?
3 Yanzu sau goma ke nan kuna wulaƙanta ni, kuna kai mini hari na rashin kunya.
Berkali-kali kamu menghina aku, dan kamu aniaya aku tanpa rasa malu.
4 In gaskiya ne na yi laifi, kuskurena ya rage nawa.
Seandainya salah perbuatanku, itu tidak merugikan kamu.
5 In kuwa za ku ɗaukaka kanku a kaina kuna ɗauka wahalar da nake sha domin na yi laifi ne,
Kamu pikir dirimu lebih baik daripadaku; susahku kamu anggap bukti kesalahanku.
6 sai ku san cewa Allah ya yi mini ba daidai ba ya kewaye ni da ragarsa.
Ketahuilah bahwa aku sedang disiksa Allah, dan ditangkap dalam perangkap-Nya.
7 “Ko da yake na yi kuka cewa, ‘An yi mini ba daidai ba!’ Ba a amsa mini ba; ko da yake na nemi taimako, ba a yi adalci ba.
Aku meronta karena kekejaman-Nya itu, tetapi tidak seorang pun yang memperhatikan aku. "Di mana keadilan," teriakku, tetapi tak ada yang mendengar aku.
8 Ya tare mini hanya yadda ba zan iya wucewa ba; ya rufe hanyata da duhu.
Allah menutup jalanku, aku tak dapat lewat, lorong-lorongku dibuat-Nya gelap pekat.
9 Ya cire darajar da nake da ita, ya kuma cire rawani daga kaina.
Ia merampas hartaku semua, dan nama baikku dirusakkan-Nya.
10 Ya yi kaca-kaca da ni har sai da na ƙare; ya tuge begen da nake da shi kamar itace.
Ia menghantam aku dari segala jurusan, seperti orang mencabut akar dari tanaman, lalu membiarkannya merana dan layu, begitulah direnggut-Nya segala harapanku.
11 Yana jin haushina ya lissafta ni cikin maƙiyansa.
Murka Allah kepadaku menyala-nyala; aku dianggap-Nya sebagai musuh-Nya.
12 Rundunarsa ta zo da ƙarfi; suka kafa sansani kewaye da ni, suka zagaye tentina.
Pasukan-Nya menyerbu tanpa dapat dibendung; jalanku dihalangi, dan kemahku dikepung.
13 “Ya raba ni da’yan’uwana maza; abokaina sun zama baƙi gare ni.
Sanak saudaraku dijauhkan-Nya daripadaku; aku menjadi orang asing bagi semua kenalanku.
14 Dangina sun tafi; abokaina na kurkusa sun manta da ni.
Kaum kerabatku semua menjauhkan diri; teman-temanku tak ingat kepadaku lagi.
15 Waɗanda sukan ziyarce ni, da masu yi mini aiki mata sun ɗauke ni baƙo.
Hamba perempuanku lupa siapa aku, tuan mereka; dianggapnya aku orang yang belum dikenalnya.
16 Na kira bawana, amma bai amsa ba, ko da yake na roƙe shi da bakina.
Kupanggil hambaku, tapi ia tak menyahut, meskipun kubujuk dia dengan lembut.
17 Numfashina yana ɓata wa matata rai;’yan’uwana sun ƙi ni.
Istriku muak mencium bau napasku, saudara kandungku tak sudi mendekatiku.
18 Har’yan yara suna rena ni; in sun gan ni sai su fara yi mini riyar reni.
Aku dihina oleh anak-anak di jalan; jika aku berdiri, aku ditertawakan.
19 Duk abokaina sun yashe ni; waɗanda nake ƙauna sun zama ba sa ƙaunata.
Melihat aku, teman karibku merasa ngeri; aku ditinggalkan mereka yang kukasihi.
20 Ni ba kome ba ne sai dai fata da ƙashi, da ƙyar na tsira.
Tubuhku tinggal kulit pembalut tulang; hampir saja aku mati dan nyawaku melayang.
21 “Ku tausaya mini, abokaina, ku ji tausayina, gama hannun Allah ya sauko a kaina.
Hai kawan-kawanku, kasihanilah aku, sebab tangan Allah memukul aku.
22 Don me kuke fafarata kamar yadda Allah yake yi? Ba ku gaji da yagar fatata ba?
Allah terus menekan aku; mengapa kamu tiru Dia? Belum puaskah kamu menyiksa?
23 “Kash, da ma a ce ana rubuta maganganuna, da an rubuta su a littafi,
Ah, kiranya kata-kataku dicatat, sehingga akan selalu diingat;
24 a rubuta su da ƙarfe a kan dutse don su dawwama har abada!
kiranya dengan besi dipahat pada batu, supaya bertahan sepanjang waktu.
25 Na san wanda zai fanshe ni yana nan da rai, kuma a ƙarshe zai tsaya a kan duniya.
Aku tahu bahwa di surga ada Pembelaku; akhirnya Ia akan datang menolong aku.
26 Kuma bayan an hallaka fatata, duk da haka a cikin jiki zan ga Allah.
Meskipun kulitku luka-luka dan pecah, tapi selama aku bertubuh, akan kupandang Allah.
27 Zan gan shi da kaina da idanuna, Ni, ba wani ba ne. Zuciyata ta cika da wannan tunani!
Dengan mataku sendiri Dia akan kulihat, dan bagiku Dia menjadi sahabat. Hatiku hancur sebab kamu berkata,
28 “In kuka ce, ‘Za ku ci gaba da matsa mini, tun da shi ne tushen damuwa,’
'Bagaimana caranya kita mendakwanya?' Kamu mencari alasan untuk membuat perkara.
29 sai ku ma ku ji tsoron takobin; gama fushi yakan kawo hukunci ta wurin takobi, sa’an nan za ku san cewa akwai shari’a.”
Tetapi, kini takutlah kepada pedang! Sebab Allah murka dan menghukum orang berdosa; maka tahulah kamu, bahwa ada Allah yang mengadili manusia."

< Ayuba 19 >