< Ayuba 19 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
Job loh a doo tih,
2 “Har yaushe za ku yi ta ba ni azaba ku kuma murƙushe ni da maganganunku?
Me hil nim ka hinglu na pae sak vetih ol neh kai nan phop uh ve?
3 Yanzu sau goma ke nan kuna wulaƙanta ni, kuna kai mini hari na rashin kunya.
Voei rha ka hmai na thae sak uh coeng, kai nan toeh te na yak pawh.
4 In gaskiya ne na yi laifi, kuskurena ya rage nawa.
Ka taengah ka tholh a rhaeh pueng dongah ka palang tueng pataeng ngawn.
5 In kuwa za ku ɗaukaka kanku a kaina kuna ɗauka wahalar da nake sha domin na yi laifi ne,
Kai soah na pantai mai tih kai kokhahnah bangla kai taengah na tluung tueng pai.
6 sai ku san cewa Allah ya yi mini ba daidai ba ya kewaye ni da ragarsa.
Pathen loh kai n'khun sak tih amah kah tluum te ka kaepvai ah a vael.
7 “Ko da yake na yi kuka cewa, ‘An yi mini ba daidai ba!’ Ba a amsa mini ba; ko da yake na nemi taimako, ba a yi adalci ba.
Kuthlahnah te ka doek tih bomah ka bih cakhaw n'doo pawt dongah tiktamnah om pawh.
8 Ya tare mini hanya yadda ba zan iya wucewa ba; ya rufe hanyata da duhu.
Ka caehlong he a biing tih ka muk tloel. Ka hawn ah a hmuep a khueh.
9 Ya cire darajar da nake da ita, ya kuma cire rawani daga kaina.
Kai kah thangpomnah te kai dong lamloh a pit tih ka lu dongkah rhuisam khaw a dul.
10 Ya yi kaca-kaca da ni har sai da na ƙare; ya tuge begen da nake da shi kamar itace.
Kai kaepvai lamloh m'palet tih ka pongpa vaengah ka ngaiuepnah he thing bangla a puen.
11 Yana jin haushina ya lissafta ni cikin maƙiyansa.
A thintoek he kai taengah a sai vaengah kai he amah taengah a rhal bangla m'moeh.
12 Rundunarsa ta zo da ƙarfi; suka kafa sansani kewaye da ni, suka zagaye tentina.
Anih kah caem te rhenten ha pawk uh tih a longpuei te kai m'picai thil uh. Te phoeiah ka dap ah pin rhaeh uh.
13 “Ya raba ni da’yan’uwana maza; abokaina sun zama baƙi gare ni.
Ka manuca rhoek kai taeng lamloh lakhla coeng tih ka ming rhoek khaw kai lamloh kholong uh coeng.
14 Dangina sun tafi; abokaina na kurkusa sun manta da ni.
Ka yoei uh rhoek loh n'toeng uh tih ka ming uh rhoek loh kai n'hnilh uh coeng.
15 Waɗanda sukan ziyarce ni, da masu yi mini aiki mata sun ɗauke ni baƙo.
Ka im pah neh ka salnu rhoek loh kholong bangla kai m'poek uh. Amih mikhmuh ah kholong hlang la ka om.
16 Na kira bawana, amma bai amsa ba, ko da yake na roƙe shi da bakina.
Ka sal te ka khue dae oei pawh. Anih te ka ka neh ka hloep.
17 Numfashina yana ɓata wa matata rai;’yan’uwana sun ƙi ni.
Ka mueihla he ka yuu taengah a kholong pah tih ka bungko kah ka ca rhoek taengah khaw rhennah ka bih.
18 Har’yan yara suna rena ni; in sun gan ni sai su fara yi mini riyar reni.
Casenca rhoek long pataeng kai he n'hnaep uh tih, ka thoh vaengah kai he n'thui uh coeng.
19 Duk abokaina sun yashe ni; waɗanda nake ƙauna sun zama ba sa ƙaunata.
Ka baecenol dongkah hlang boeih loh kai n'tuei uh tih ka lungnah he kamah taengah poehlip uh.
20 Ni ba kome ba ne sai dai fata da ƙashi, da ƙyar na tsira.
Ka vin neh ka saa hil khaw ka rhuh dongla kap tih ka no dongkah nohli neh ka loeih.
21 “Ku tausaya mini, abokaina, ku ji tausayina, gama hannun Allah ya sauko a kaina.
Ka hui rhoek nangmih loh kai n'rhen uh, kai n'rhen uh. Pathen kut loh kai he m'ben coeng.
22 Don me kuke fafarata kamar yadda Allah yake yi? Ba ku gaji da yagar fatata ba?
Balae tih Pathen bangla kai nan hloem uh. Kai saa lamkah khaw na hah uh hae mahpawh.
23 “Kash, da ma a ce ana rubuta maganganuna, da an rubuta su a littafi,
Kai ol a daek uh te unim a paek bal. Cabu dongkah bangla a unim a paek vetih a taem uh ve?
24 a rubuta su da ƙarfe a kan dutse don su dawwama har abada!
Thi cacung neh kawnlawk te lungpang dongah a yoeyah la a dae uh.
25 Na san wanda zai fanshe ni yana nan da rai, kuma a ƙarshe zai tsaya a kan duniya.
Kai tah kai aka tlan te hing tih hmailong kah laipi dongah thoo ni tila ka ming.
26 Kuma bayan an hallaka fatata, duk da haka a cikin jiki zan ga Allah.
Ka vin hnukah he hluep uh cakhaw, ka saa dongah Pathen ka hmuh bitni.
27 Zan gan shi da kaina da idanuna, Ni, ba wani ba ne. Zuciyata ta cika da wannan tunani!
Kai kamah long khaw ka hmuh vetih ka mik long khaw a hmuh pueng ni. Te dongah ka rhang kah ka kuel loh rhalawt te a hue moenih.
28 “In kuka ce, ‘Za ku ci gaba da matsa mini, tun da shi ne tushen damuwa,’
Ka khuikah ol hnun a hmuh parhi te, “Anih te metlam n'hloem eh?” na ti uh akhaw,
29 sai ku ma ku ji tsoron takobin; gama fushi yakan kawo hukunci ta wurin takobi, sa’an nan za ku san cewa akwai shari’a.”
nangmih te cunghang hmai ah bakuep uh laeh. Amah dumlai tah dumlai bangla na ming uh hamla cunghang lamlothaesainah kosi om coeng,” a ti.

< Ayuba 19 >