< Ayuba 18 >

1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Kwathi lapho uBhilidadi umShuhi waphendula wathi:
2 “Yaushe za ka gama maganganun nan? Ka dawo da hankalinka sa’an nan za mu iya yin magana.
“Koze kube nini ulokhu uphethe emlonyeni? Nakana andubana sikhulume.
3 Don me muke kamar shanu a wurinka, ka ɗauke mu mutanen wofi?
Kungani usithatha njengezinkomo kube ingathi siyizithutha kuwe na?
4 Kai da ka yayyage kanka don haushi, za a yashe duniya saboda kai ne? Ko kuma duwatsu za su matsa daga wurinsu?
Wena ozidabudabulayo ube yiziqa ngokuthukuthela kwakho, uthi sesingawudela umhlaba ngenxa yakho? Loba uthi amadwala agudlulwe ezindaweni zawo na?
5 “An kashe fitilar mugu; harshen wutarsa ya daina ci.
Isibane somubi siyacima; ilangabi lomlilo wakhe liyaphela ukubhebha.
6 Wutar cikin tentinsa ta zama duhu; fitilar da take kusa da shi ta mutu.
Ukukhanya ethenteni lakhe kuyafiphala; isibane esiseceleni kwakhe siyacima.
7 Ƙarfin takawarsa ya ragu; dabararsa ta ja fāɗuwarsa.
Izisinde zakhe zamandla ziyadeda; lamacebo akhe yiwo amlahla phansi.
8 Ƙafafunsa sun kai shi cikin raga, yana ta yawo a cikin ragar.
Inyawo zakhe zimbeka emambuleni acine esemthandele.
9 Tarko ya kama ɗiɗɗigensa; tarko ya riƙe shi kam.
Umjibila umhwiphula ngesithende; isihitshela simuthi nki.
10 An ɓoye masa igiya da za tă zarge shi a ƙasa; an sa masa tarko a kan hanyar da zai bi.
Isihitshela usifihlelwe phansi; umjibila uthukuziwe endleleni yakhe.
11 Tsoro duk ya kewaye shi ta kowane gefe yana bin shi duk inda ya je.
Uyethuka ngokwesaba inxa zonke kumlandelele langaphi aya khona.
12 Masifa tana jiransa; bala’i yana shirye yă fāɗa masa a lokacin da zai fāɗi.
Umonakalo umlambele; incithakalo imlindele nxa esiwa.
13 Ya cinye wani sashe na gaɓar jikinsa; ɗan fari na mutuwa ya cinye ƙafafunsa.
Kudla ingxenye yesikhumba sakhe; izibulo lokufa lidla izitho zakhe.
14 An yage shi daga zaman lafiyar da yake yi a cikin tentinsa aka sa shi tsoro sosai.
Uyasuswa ekuvikelekeni kwethente lakhe aqhutshwe asiwe enkosini yokwesaba.
15 Wuta ta cinye tentinsa; farar wuta ta rufe wurin da yake zama.
Umlilo uhlala ethenteni lakhe; isolufa evuthayo ichithachithwe emzini wakhe.
16 Jijiyoyinsa sun bushe a ƙasa rassansa sun mutu a sama.
Impande zakhe ziyabuna ngaphansi lamagatsha akhe abune ngaphezulu.
17 An manta da shi a duniya; ba wanda yake ƙara tunawa da shi.
Ukukhunjulwa kwakhe kuyaphela emhlabeni; kalabizo elizweni.
18 An tura shi daga cikin haske zuwa cikin duhu, an kore shi daga duniya.
Uyasuswa ekukhanyeni aye ebumnyameni njalo axotshwe emhlabeni.
19 Ba shi da’ya’ya ko zuriya cikin mutanensa, ba sauran wanda yake a raye a wurin da ya taɓa zama.
Kalabantwana loba isizukulwane ebantwini bakibo, kakho loyedwa owakhe lapho ake ahlala khona.
20 Mutanen Yamma suna mamakin abin da ya faru da shi; tsoro ya kama mutanen gabas.
Abantu bentshonalanga bayanengwa yisiphetho sakhe; abantu bempumalanga bayatshaqeka.
21 Ba shakka haka wurin zaman mugun mutum yake, haka wurin zaman wanda bai san Allah ba yake.”
Ngempela linjalo ikhaya lomuntu omubi; yiyo indawo yalowo ongamaziyo uNkulunkulu.”

< Ayuba 18 >