< Ayuba 18 >
1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Odpovídaje pak Bildad Suchský, řekl:
2 “Yaushe za ka gama maganganun nan? Ka dawo da hankalinka sa’an nan za mu iya yin magana.
Dokudž neučiníte konce řečem? Pomyslte na to, a potom mluviti budeme.
3 Don me muke kamar shanu a wurinka, ka ɗauke mu mutanen wofi?
Proč jsme počteni za hovada? Oškliví jsme jemu, jakž sami vidíte.
4 Kai da ka yayyage kanka don haushi, za a yashe duniya saboda kai ne? Ko kuma duwatsu za su matsa daga wurinsu?
Ó ty, jenž hubíš život svůj zůřením svým, zdaliž pro tebe opuštěna bude země, a odsedne skála z místa svého?
5 “An kashe fitilar mugu; harshen wutarsa ya daina ci.
Anobrž světlo bezbožných uhašeno bude, aniž se blyštěti bude jiskra ohně jejich.
6 Wutar cikin tentinsa ta zama duhu; fitilar da take kusa da shi ta mutu.
Světlo se zatmí v stánku jeho, a lucerna jeho v něm zhasne.
7 Ƙarfin takawarsa ya ragu; dabararsa ta ja fāɗuwarsa.
Ssouženi budou krokové síly jeho, a porazí jej rada jeho.
8 Ƙafafunsa sun kai shi cikin raga, yana ta yawo a cikin ragar.
Nebo zapleten jest do síti nohami svými, a v zamotání chodí.
9 Tarko ya kama ɗiɗɗigensa; tarko ya riƙe shi kam.
Chytí ho za patu osídlo, a zmocní se ho násilník.
10 An ɓoye masa igiya da za tă zarge shi a ƙasa; an sa masa tarko a kan hanyar da zai bi.
Skrytať jest při zemi smečka jeho, a léčka jeho na stezce.
11 Tsoro duk ya kewaye shi ta kowane gefe yana bin shi duk inda ya je.
Odevšad hrůzy jej děsiti budou a dotírati na nohy jeho.
12 Masifa tana jiransa; bala’i yana shirye yă fāɗa masa a lokacin da zai fāɗi.
Hladovitá bude síla jeho, a bída pohotově při boku jeho.
13 Ya cinye wani sashe na gaɓar jikinsa; ɗan fari na mutuwa ya cinye ƙafafunsa.
Zžíře žily kůže jeho, zžíře oudy jeho kníže smrti.
14 An yage shi daga zaman lafiyar da yake yi a cikin tentinsa aka sa shi tsoro sosai.
Uchváceno bude z stánku jeho doufání jeho, a to jej přivede k králi strachů.
15 Wuta ta cinye tentinsa; farar wuta ta rufe wurin da yake zama.
V stánku jeho hrůza bydleti bude, ač nebyl jeho; posypáno bude obydlí jeho sirou.
16 Jijiyoyinsa sun bushe a ƙasa rassansa sun mutu a sama.
Od zpodku kořenové jeho uschnou, a svrchu osekány budou ratolesti jeho.
17 An manta da shi a duniya; ba wanda yake ƙara tunawa da shi.
Památka jeho zahyne z země, aniž jméno jeho slýcháno bude na ulicích.
18 An tura shi daga cikin haske zuwa cikin duhu, an kore shi daga duniya.
Vyženou ho z světla do tmy, anobrž z okršlku zemského vypudí jej.
19 Ba shi da’ya’ya ko zuriya cikin mutanensa, ba sauran wanda yake a raye a wurin da ya taɓa zama.
Nepozůstaví ani syna ani vnuka v lidu svém, ani jakého ostatku v příbytcích svých.
20 Mutanen Yamma suna mamakin abin da ya faru da shi; tsoro ya kama mutanen gabas.
Nade dnem jeho zděsí se potomci, a přítomní strachem podjati budou.
21 Ba shakka haka wurin zaman mugun mutum yake, haka wurin zaman wanda bai san Allah ba yake.”
Takovýť jest zajisté způsob nešlechetného, a takový cíl toho, kterýž nezná Boha silného.