< Ayuba 17 >

1 Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.
Me honhom atɔ beraw, me nna so atwa, na ɔda retwɛn me.
2 Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.
Ampa ara fɛwdifo atwa me ho ahyia; ɛsɛ sɛ mehwɛ wɔn atutuwpɛ.
3 “Ya Allah, ka ba ni abin da ka yi mini alkawari. Wane ne zai kāre ni?
“Ao Onyankopɔn, hyɛ me bɔ a wuhia. Hena bio na ɔbɛma me bammɔ?
4 Ka rufe zuciyarsu yadda ba za su iya ganewa ba, saboda haka ba za ka bari su yi nasara ba.
Wɔato wɔn adwene mu a wɔnte asɛm ase; enti woremma wonni nkonim.
5 In mutum ya juya wa abokansa baya don a ba shi wata lada’ya’yansa za su makance.
Sɛ obi sopa ne nnamfonom de gye akatua a, ɛbɛhwere ne mma aniwa.
6 “Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
“Onyankopɔn de me ayɛ asɛm a ɛda obiara ano, obi a wɔte ntasu gu nʼani so.
7 Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
Awerɛhow ama mʼani ayɛ siamoo me nipadua nyinaa yɛ sunsuma.
8 Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
Ɛyɛ atreneefo nwonwa; wɔn a wodi bem tia wɔn a wonni nyamesu.
9 Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
Nanso atreneefo bɛkɔ wɔn anim, na wɔn a wɔn nsa ho tew no bɛkɔ so anya ahoɔden.
10 “Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
“Mo nyinaa monsan mmra mmɛsɔ nhwɛ! Na merennya onyansafo wɔ mo mu.
11 Kwanakina sun wuce, shirye-shiryena sun ɓaci haka kuma abubuwan da zuciyata take so.
Me nna atwa mu, me nhyehyɛe apansam. Nanso me koma apɛde
12 Mutanen nan sun juya rana ta zama dare. A tsakiyar duhu suka ce, ‘Haske yana kusa.’
ma anadwo dan awia; sum mu koraa no hann bɛn.
13 In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
Sɛ ofi a mʼani da so nkutoo ne ɔda, sɛ mesɛw me kɛtɛ wɔ sum mu, (Sheol h7585)
14 In na ce wa kabari, ‘Kai ne mahaifina,’ tsutsa kuma ke ce, ‘Mahaifiyata’ ko ‘’yar’uwata,’
sɛ meka kyerɛ porɔwee se, ‘Wo yɛ mʼagya,’ ne osunson se, ‘Me na’ anaa ‘Me nuabea’ a,
15 To, ina begena yake? Wane ne zai iya ganin wani bege domina?
na afei mʼanidaso wɔ he? Hena na obetumi anya anidaso bi ama me?
16 Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)
Ebesian akɔ owu pon ano ana? Yɛn nyinaa besian akɔ mfutuma mu ana?” (Sheol h7585)

< Ayuba 17 >