< Ayuba 17 >
1 Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.
Mój oddech jest skażony, moje dni gasną, groby na mnie [czekają].
2 Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.
Czy nie szydercy są przy mnie? Czy moje oko nie czuwa przez ich zniewagi?
3 “Ya Allah, ka ba ni abin da ka yi mini alkawari. Wane ne zai kāre ni?
Złóż więc zastaw za mnie u siebie. Któż jest ten, który za mnie poręczy?
4 Ka rufe zuciyarsu yadda ba za su iya ganewa ba, saboda haka ba za ka bari su yi nasara ba.
Ich serce bowiem ukryłeś przed zrozumieniem, dlatego [ich] nie wywyższysz.
5 In mutum ya juya wa abokansa baya don a ba shi wata lada’ya’yansa za su makance.
Kto pochlebia przyjaciołom, tego dzieciom zgasną oczy.
6 “Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
Uczynił mnie tematem przysłowia wśród ludzi i pośmiewiskiem przed nimi.
7 Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
Moje oko zaćmiło się od smutku, a wszystkie moje członki są jak cień.
8 Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
Prawi zdumieją się nad tym, a niewinny powstanie przeciwko obłudnikowi.
9 Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
Sprawiedliwy będzie trwał przy swojej drodze, a kto ma czyste ręce, nabierze siły.
10 “Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
Lecz wy wszyscy zawróćcie i przyjdźcie; bo mądrego wśród was nie znajduję.
11 Kwanakina sun wuce, shirye-shiryena sun ɓaci haka kuma abubuwan da zuciyata take so.
Moje dni przeminęły, rozwiały się moje zamiary, myśli mego serca.
12 Mutanen nan sun juya rana ta zama dare. A tsakiyar duhu suka ce, ‘Haske yana kusa.’
Noc zamieniają w dzień, światłość skraca się z powodu ciemności.
13 In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol )
Gdybym czegoś oczekiwał, grób [będzie] moim domem, w ciemności rozłożyłem swoje posłanie. (Sheol )
14 In na ce wa kabari, ‘Kai ne mahaifina,’ tsutsa kuma ke ce, ‘Mahaifiyata’ ko ‘’yar’uwata,’
Powiedziałem do zniszczenia: Jesteś moim ojcem, a robactwu: Moja matko i moja siostro.
15 To, ina begena yake? Wane ne zai iya ganin wani bege domina?
Gdzie jest więc teraz moja nadzieja? Kto zobaczy moją nadzieję?
16 Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol )
Zstąpią do zasuw grobu, gdy razem odpoczniemy w prochu. (Sheol )