< Ayuba 17 >
1 Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.
“Umoya wami udabukile, insuku zami ziqunyiwe, ithuna lingimelele.
2 Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.
Impela abaklolodayo bangihanqile; amehlo ami asehlezi elinde ulaka lwabo.
3 “Ya Allah, ka ba ni abin da ka yi mini alkawari. Wane ne zai kāre ni?
Ngipha, Oh Nkulunkulu, lesosibambiso osifunayo. Kambe ngubani omunye ongangenzela lesosibambiso na?
4 Ka rufe zuciyarsu yadda ba za su iya ganewa ba, saboda haka ba za ka bari su yi nasara ba.
Usuzivalile ingqondo zabo kabasazwisisi; ngakho kawuzukubayekela bagiye.
5 In mutum ya juya wa abokansa baya don a ba shi wata lada’ya’yansa za su makance.
Nxa umuntu angaphika umngane wakhe ukuze ahlawulwe, amehlo abantwabakhe azafiphala.
6 “Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
UNkulunkulu usengenze ngaba yisiga ebantwini bonke, umuntu okhafulelwa ngabanye emehlweni.
7 Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
Amehlo ami asethundubele ngosizi; umdumbu wami wonke usuyisithunzi nje.
8 Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
Abantu abaqotho kuyabanenga lokhu; abangelacala bayacaphuka ngabangakholwayo.
9 Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
Kungenani, abalungileyo bazabambelela ezindleleni zabo, kuthi labo abalezandla ezihlanzekileyo baqine.
10 “Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
Kodwa khathesi lina lonke ake lizame futhi! Kangiboni loyedwa ohlakaniphileyo kini.
11 Kwanakina sun wuce, shirye-shiryena sun ɓaci haka kuma abubuwan da zuciyata take so.
Sezidlule insuku zami, amacebo ami asedilikile, kunjalo lezifiso zenhliziyo yami.
12 Mutanen nan sun juya rana ta zama dare. A tsakiyar duhu suka ce, ‘Haske yana kusa.’
Lababantu bathatha ubusuku njengemini; bathi bebona ubumnyama bathi, ‘Ukukhanya sekusondele.’
13 In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol )
Nxa ikhaya engilithembileyo lilingcwaba kuphela, nxa ngisendlala umbheda wami emnyameni, (Sheol )
14 In na ce wa kabari, ‘Kai ne mahaifina,’ tsutsa kuma ke ce, ‘Mahaifiyata’ ko ‘’yar’uwata,’
nxa ngisithi ekuboleni, ‘Baba,’ ngithi empethwini, ‘Mama’ kumbe ‘Dadewethu,’
15 To, ina begena yake? Wane ne zai iya ganin wani bege domina?
pho lingaphi ithemba lami na? Ngubani ongabona ithemba ngami?
16 Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol )
Kuzakwehlela emasangweni okufa na? Sizakwehlela ndawonye othulini na?” (Sheol )