< Ayuba 17 >
1 Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.
Spirit my it is broken days my they are extinguished grave [belong] to me.
2 Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.
Not mockeries [are] with me and on rebelling they may it dwell eye my.
3 “Ya Allah, ka ba ni abin da ka yi mini alkawari. Wane ne zai kāre ni?
Make! please stand surety for me with yourself who? that to hand my will he strike himself.
4 Ka rufe zuciyarsu yadda ba za su iya ganewa ba, saboda haka ba za ka bari su yi nasara ba.
For heart their you have kept from understanding there-fore not you will exalt [them].
5 In mutum ya juya wa abokansa baya don a ba shi wata lada’ya’yansa za su makance.
For a share he tells friends and [the] eyes of children his they will fail.
6 “Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
And he has set me to use a proverb peoples and a spitting to [the] face I am.
7 Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
And it has grown dim from grief eye my and members my [are] like shadow all of them.
8 Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
They are appalled upright [people] on this and [the] innocent on [the] godless he will rouse himself.
9 Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
And he may hold [the] righteous way his and [the] clean of hands he will increase strength.
10 “Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
And but all of them you will return and come please and not I will find among you a wise [person].
11 Kwanakina sun wuce, shirye-shiryena sun ɓaci haka kuma abubuwan da zuciyata take so.
Days my they have passed plans my they have been torn apart [the] wishes of heart my.
12 Mutanen nan sun juya rana ta zama dare. A tsakiyar duhu suka ce, ‘Haske yana kusa.’
Night into day they make light [is] near from before darkness.
13 In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol )
If I will hope for Sheol home my in the darkness I have spread out beds my. (Sheol )
14 In na ce wa kabari, ‘Kai ne mahaifina,’ tsutsa kuma ke ce, ‘Mahaifiyata’ ko ‘’yar’uwata,’
To the pit I have called out [are] father my you O mother my and sister my to the maggot.
15 To, ina begena yake? Wane ne zai iya ganin wani bege domina?
And where? then [is] hope my and hope my who? will he observe it.
16 Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol )
[the] poles of Sheol will they go down? or? together to [the] dust will we descend. (Sheol )