< Ayuba 17 >

1 Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.
Brudt er min Ånd, mine Dage slukt, og Gravene venter mig;
2 Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.
visselig, Spot er min Del, og bittert er, hvad mit Øje må skue.
3 “Ya Allah, ka ba ni abin da ka yi mini alkawari. Wane ne zai kāre ni?
Stil Sikkerhed for mig hos dig! Hvem anden giver mig Håndslag?
4 Ka rufe zuciyarsu yadda ba za su iya ganewa ba, saboda haka ba za ka bari su yi nasara ba.
Thi du lukked deres Hjerte for Indsigt, derfor vil du ikke ophøje dem;
5 In mutum ya juya wa abokansa baya don a ba shi wata lada’ya’yansa za su makance.
den, der forråder Venner til Plyndring, hans Sønners Øjne hentæres.
6 “Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
Til Mundheld har du gjort mig for Folk, jeg er blevet et Jærtegn for dem;
7 Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
mit Øje er sløvet af Kvide, som Skygger er mine Lemmer til Hobe;
8 Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
retsindige stivner af Rædsel ved sligt, over vanhellig harmes den skyldfri,
9 Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
men den retfærdige holder sin Vej, en renhåndet vokser i Kraft.
10 “Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
Men I, mød kun alle frem igen, en Vismand fnder jeg ikke iblandt jer!
11 Kwanakina sun wuce, shirye-shiryena sun ɓaci haka kuma abubuwan da zuciyata take so.
Mine Dage stunder mod Døden, brudt er mit Hjertes Ønsker;
12 Mutanen nan sun juya rana ta zama dare. A tsakiyar duhu suka ce, ‘Haske yana kusa.’
Natten gør jeg til Dag, Lyset for mig er Mørke;
13 In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
vil jeg håbe, får jeg dog Bolig i Døden, jeg reder i Mørket mit Leje, (Sheol h7585)
14 In na ce wa kabari, ‘Kai ne mahaifina,’ tsutsa kuma ke ce, ‘Mahaifiyata’ ko ‘’yar’uwata,’
Graven kalder jeg Fader, Forrådnelsen Moder og Søster.
15 To, ina begena yake? Wane ne zai iya ganin wani bege domina?
Hvor er da vel mit Håb, og hvo kan øjne min Lykke?
16 Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)
Mon de vil følge mig ned i Dødsriget, skal sammen vi synke i Støvet? (Sheol h7585)

< Ayuba 17 >