< Ayuba 16 >
2 “Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan; dukanku ba ku iya ta’aziyya ba!
Oí muchas cosas como éstas. Consoladores molestos son todos ustedes.
3 Dogayen surutanku ba sa ƙare ne? Me yake sa kuke ta yin waɗannan surutai har kuke cin gaba da yin gardama?
¿Habrá fin para las palabras vanas? ¿Qué te incita a responder?
4 Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi in da kuna cikin halin da nake; zan iya faɗar duk abubuwan da kuke faɗi, in kaɗa muku kaina.
Yo también podría hablar como ustedes. Si su alma estuviera en lugar de la mía, podría hilvanar vocablos contra ustedes y menear la cabeza contra ustedes.
5 Amma bakina zai ƙarfafa ku; ta’aziyyar da za tă fito daga bakina za tă kawar muku da ɓacin zuciyarku.
Pero los alentaría con mis palabras, y la consolación de mis labios calmaría su dolor.
6 “Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi; in ma na yi shiru zafin ba ya tafiya.
Si hablo, no cesa mi dolor. Si me abstengo, ¿se aleja de mí?
7 Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni; ka ɓata gidana gaba ɗaya.
Ahora me agotó. Desoló a toda mi compañía.
8 Ka daure ni, ya kuma zama shaida; yadda na rame sai ƙasusuwa, wannan ya sa ake gani kamar don ni mai zunubi ne shi ya sa.
Colocaste una mano firme contra mí y me llenaste de arrugas, lo cual es un testigo contra mí. Mi flacura es una evidencia adicional que testifica en mi cara.
9 Allah ya kai mini hari ya yi kaca-kaca da ni cikin fushinsa yana cizon haƙoransa don fushin da yake yi da ni; ya zura mini ido.
Mi adversario lanzó su mirada contra mí. Me odió, me persiguió, su furor me destrozó, contra mí cruje sus dientes, fija sus ojos contra mí,
10 Mutane suka buɗe baki suka yi mini riyar reni; suka yi mini ba’a suka haɗu suka tayar mini.
abren sus bocas contra mí, hieren mis mejillas con afrenta, se unieron contra mí.
11 Allah ya bashe ni ga mugayen mutane, ya jefa ni hannun mugaye.
ʼElohim me entregó a los perversos y me empujó hacia las manos de los impíos.
12 Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai; amma ya ragargaza ni; ya shaƙe ni a wuya; ya murƙushe ni na zama abin barata gare shi;
Yo estaba tranquilo, pero Él me quebrantó. Me agarró por el cuello, me destrozó y me colocó como blanco de sus flechas.
13 maharbansa sun kewaye ni. Ba tausayi, ya soke ni a ƙodata har jini ya zuba a ƙasa.
Sus arqueros me rodearon, atraviesan mis riñones y no perdonan. Derraman mi hiel a tierra,
14 Ya ji mini rauni a kai a kai ya auko mini kamar mai yaƙi.
abren brecha tras brecha en mí y arremeten contra mí como un guerrero.
15 “Ina makoki saye da tsummoki na ɓoye fuskata a cikin ƙura.
Cosí tela áspera sobre mi piel y coloqué mi cabeza en el polvo.
16 Fuskata ta yi ja don kuka idanuna sun kukumbura;
Mi cara está enrojecida de tanto llorar. Sobre mis párpados se afirma la sombra de la muerte,
17 duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba kuma addu’ata mai tsabta ce.
aunque no hubo violencia en mis manos, y fue pura mi oración.
18 “Ya duniya, kada ki ɓoye jinina; bari yă yi kuka a madadina!
¡Oh tierra, no encubras mi sangre, ni haya lugar de reposo para mi clamor!
19 Ko yanzu haka shaidata tana sama; wanda zai tsaya mini yana sama.
Ciertamente ahora mi testigo está en el cielo, en las alturas, el que atestigua a mi favor.
20 Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;
Mis amigos son mis burladores. Mis ojos lloran ante ʼElohim.
21 a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
¡Ojalá pudiera disputar el hombre ante ʼElohim, como un hombre con su prójimo!
22 “Shekaru kaɗan suka rage in kama hanyar da ba a komawa.
Porque cuando pasen algunos años, me iré por el camino que no tiene regreso.