< Ayuba 16 >
Potem je Job odgovoril in rekel:
2 “Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan; dukanku ba ku iya ta’aziyya ba!
»Slišal sem mnoge takšne stvari. Vi vsi ste bedni tolažniki.
3 Dogayen surutanku ba sa ƙare ne? Me yake sa kuke ta yin waɗannan surutai har kuke cin gaba da yin gardama?
Mar bodo besede ničnosti imele konec? Ali kaj te opogumlja, da odgovarjaš?
4 Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi in da kuna cikin halin da nake; zan iya faɗar duk abubuwan da kuke faɗi, in kaɗa muku kaina.
Tudi jaz bi lahko govoril, kakor delate vi. Če bi bila vaša duša namesto moje duše, bi lahko kopičil besede zoper vas in z glavo zmajeval nad vami.
5 Amma bakina zai ƙarfafa ku; ta’aziyyar da za tă fito daga bakina za tă kawar muku da ɓacin zuciyarku.
Toda jaz bi vas želel okrepiti s svojimi usti in premikanje mojih ustnic bi omililo vašo žalost.
6 “Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi; in ma na yi shiru zafin ba ya tafiya.
Čeprav govorim, moja žalost ni zmanjšana in čeprav potrpim, koliko sem olajšan?
7 Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni; ka ɓata gidana gaba ɗaya.
Toda sedaj me je naredil izmučenega. Vso mojo skupino si naredil zapuščeno.
8 Ka daure ni, ya kuma zama shaida; yadda na rame sai ƙasusuwa, wannan ya sa ake gani kamar don ni mai zunubi ne shi ya sa.
Napolnil si me z gubami, ki so priča zoper mene. Moja pustost vstaja v meni in pričuje v moj obraz.
9 Allah ya kai mini hari ya yi kaca-kaca da ni cikin fushinsa yana cizon haƙoransa don fushin da yake yi da ni; ya zura mini ido.
Trga me v svojem besu ta, ki me sovraži. Nad menoj škripa s svojimi zobmi. Moj sovražnik svoje oči ostri nad menoj.
10 Mutane suka buɗe baki suka yi mini riyar reni; suka yi mini ba’a suka haɗu suka tayar mini.
S svojimi usti so zevali vame. Grajalno so me udarili na lice. Skupaj so se zbrali zoper mene.
11 Allah ya bashe ni ga mugayen mutane, ya jefa ni hannun mugaye.
Bog me je izročil brezbožnim in me predal v roke zlobnih.
12 Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai; amma ya ragargaza ni; ya shaƙe ni a wuya; ya murƙushe ni na zama abin barata gare shi;
Bil sem sproščen, toda razlomil me je. Prijel me je tudi za moj vrat in me stresel na koščke in me postavil za svoje znamenje.
13 maharbansa sun kewaye ni. Ba tausayi, ya soke ni a ƙodata har jini ya zuba a ƙasa.
Njegovi lokostrelci so me obdali naokoli, on mojo notranjost cepi narazen in ne prizanaša; moj žolč izliva na tla.
14 Ya ji mini rauni a kai a kai ya auko mini kamar mai yaƙi.
Lomi me z vrzeljo nad vrzeljo, nadme teče kakor velikan.
15 “Ina makoki saye da tsummoki na ɓoye fuskata a cikin ƙura.
Sešil sem vrečevino na svoji koži in svoj rog omadeževal v prahu.
16 Fuskata ta yi ja don kuka idanuna sun kukumbura;
Moj obraz je zapacan od joka in na mojih vekah je smrtna senca,
17 duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba kuma addu’ata mai tsabta ce.
ne zaradi kakršnekoli nepravičnosti na mojih rokah. Tudi moja molitev je čista.
18 “Ya duniya, kada ki ɓoye jinina; bari yă yi kuka a madadina!
Oh zemlja, ne pokrij moje krvi in naj moj jok nima prostora.
19 Ko yanzu haka shaidata tana sama; wanda zai tsaya mini yana sama.
Tudi sedaj, glej, moja priča je v nebesih in moje pričevanje je na višini.
20 Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;
Moji prijatelji me zasmehujejo, toda moje oko izliva solze k Bogu.
21 a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
Oh, da bi se nekdo lahko potegoval za človeka pri Bogu, kakor se človek poteguje za svojega bližnjega!
22 “Shekaru kaɗan suka rage in kama hanyar da ba a komawa.
Ko pride nekaj let, potem bom šel pot, od koder se ne bom vrnil.