< Ayuba 16 >
2 “Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan; dukanku ba ku iya ta’aziyya ba!
Slušao sam mnogo takih stvari; svi ste dosadni tješioci.
3 Dogayen surutanku ba sa ƙare ne? Me yake sa kuke ta yin waɗannan surutai har kuke cin gaba da yin gardama?
Hoæe li biti kraj praznijem rijeèima? ili šta te tjera da tako odgovaraš?
4 Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi in da kuna cikin halin da nake; zan iya faɗar duk abubuwan da kuke faɗi, in kaɗa muku kaina.
I ja bih mogao govoriti kao vi, da ste na mom mjestu, gomilati na vas rijeèi i mahati glavom na vas,
5 Amma bakina zai ƙarfafa ku; ta’aziyyar da za tă fito daga bakina za tă kawar muku da ɓacin zuciyarku.
Mogao bih vas hrabriti ustima svojim, i micanje usana mojih olakšalo bi bol vaš.
6 “Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi; in ma na yi shiru zafin ba ya tafiya.
Ako govorim, neæe odahnuti bol moj; ako li prestanem, hoæe li otiæi od mene?
7 Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni; ka ɓata gidana gaba ɗaya.
A sada me je umorio; opustošio si sav zbor moj.
8 Ka daure ni, ya kuma zama shaida; yadda na rame sai ƙasusuwa, wannan ya sa ake gani kamar don ni mai zunubi ne shi ya sa.
Navukao si na me mrštine za svjedoèanstvo; i moja mrša podiže se na me, i svjedoèi mi u oèi.
9 Allah ya kai mini hari ya yi kaca-kaca da ni cikin fushinsa yana cizon haƙoransa don fushin da yake yi da ni; ya zura mini ido.
Gnjev njegov rastrže me, nenavidi me, škrguæe zubima na me, postavši mi neprijatelj sijeva oèima svojima na me.
10 Mutane suka buɗe baki suka yi mini riyar reni; suka yi mini ba’a suka haɗu suka tayar mini.
Razvaljuju na me usta svoja, sramotno me biju po obrazima, skupljaju se na me.
11 Allah ya bashe ni ga mugayen mutane, ya jefa ni hannun mugaye.
Predao me je Bog nepravedniku, i u ruke bezbožnicima bacio me.
12 Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai; amma ya ragargaza ni; ya shaƙe ni a wuya; ya murƙushe ni na zama abin barata gare shi;
Bijah miran i zatr me, i uhvativši me za vrat smrska me i metnu me sebi za biljegu.
13 maharbansa sun kewaye ni. Ba tausayi, ya soke ni a ƙodata har jini ya zuba a ƙasa.
Opkoliše me njegovi strijelci, cijepa mi bubrege nemilice, prosipa na zemlju žuè moju.
14 Ya ji mini rauni a kai a kai ya auko mini kamar mai yaƙi.
Zadaje mi rane na rane, i udara na me kao junak.
15 “Ina makoki saye da tsummoki na ɓoye fuskata a cikin ƙura.
Sašio sam kostrijet po koži svojoj, i uvaljao sam u prah slavu svoju.
16 Fuskata ta yi ja don kuka idanuna sun kukumbura;
Lice je moje podbulo od plaèa, na vjeðama je mojim smrtni sjen;
17 duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba kuma addu’ata mai tsabta ce.
Premda nema nepravde u rukama mojim, i molitva je moja èista.
18 “Ya duniya, kada ki ɓoye jinina; bari yă yi kuka a madadina!
Zemljo, ne krij krvi što sam prolio, i neka nema mjesta vikanju mojemu.
19 Ko yanzu haka shaidata tana sama; wanda zai tsaya mini yana sama.
I sada eto na nebu je svjedok moj, svjedok je moj na visini.
20 Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;
Prijatelji se moji podruguju mnom; oko moje roni suze Bogu.
21 a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
O da bi se èovjek mogao pravdati s Bogom, kao sin èovjeèiji s prijateljem svojim!
22 “Shekaru kaɗan suka rage in kama hanyar da ba a komawa.
Jer godine izbrojene navršuju se, i polazim putem odakle se neæu vratiti.