< Ayuba 16 >
Porém Jó respondeu, dizendo:
2 “Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan; dukanku ba ku iya ta’aziyya ba!
Ouvi muitas coisas como estas; todos vós sois consoladores miseráveis.
3 Dogayen surutanku ba sa ƙare ne? Me yake sa kuke ta yin waɗannan surutai har kuke cin gaba da yin gardama?
Por acaso terão fim as palavras de vento? Ou o que é que te provoca a responderes?
4 Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi in da kuna cikin halin da nake; zan iya faɗar duk abubuwan da kuke faɗi, in kaɗa muku kaina.
Também eu poderia falar como vós, se vossa alma estivesse no lugar da minha alma; eu poderia amontoar palavras contra vós, e contra vós sacudir minha cabeça.
5 Amma bakina zai ƙarfafa ku; ta’aziyyar da za tă fito daga bakina za tă kawar muku da ɓacin zuciyarku.
Porém eu vos confortaria com minha boca, e a consolação de meus lábios serviria para aliviar.
6 “Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi; in ma na yi shiru zafin ba ya tafiya.
Ainda que eu fale, minha dor não cessa; e se eu me calar, em que me alivio?
7 Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni; ka ɓata gidana gaba ɗaya.
Na verdade agora ele me tornou exausto; tu assolaste toda a minha companhia.
8 Ka daure ni, ya kuma zama shaida; yadda na rame sai ƙasusuwa, wannan ya sa ake gani kamar don ni mai zunubi ne shi ya sa.
Testemunha [disto é] que já me enrugaste; e minha magreza já se levanta contra mim para em meu rosto dar testemunho [contra mim].
9 Allah ya kai mini hari ya yi kaca-kaca da ni cikin fushinsa yana cizon haƙoransa don fushin da yake yi da ni; ya zura mini ido.
Sua ira me despedaça, e ele me odeia; range seus dentes contra mim; meu adversário aguça seus olhos contra mim.
10 Mutane suka buɗe baki suka yi mini riyar reni; suka yi mini ba’a suka haɗu suka tayar mini.
Abrem sua boca contra mim; com desprezo esbofeteiam meu rosto, e todos se ajuntam contra mim.
11 Allah ya bashe ni ga mugayen mutane, ya jefa ni hannun mugaye.
Deus me entregou ao perverso, e me fez cair nas mãos dos malignos.
12 Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai; amma ya ragargaza ni; ya shaƙe ni a wuya; ya murƙushe ni na zama abin barata gare shi;
Tranquilo eu estava, porém ele me quebrantou; e pegou-me pelo pescoço, e me despedaçou; e fez de mim seu alvo de pontaria.
13 maharbansa sun kewaye ni. Ba tausayi, ya soke ni a ƙodata har jini ya zuba a ƙasa.
Seus flecheiros me cercaram-me, partiu meus rins, e não [me] poupou; meu fel derramou em terra.
14 Ya ji mini rauni a kai a kai ya auko mini kamar mai yaƙi.
Quebrantou-me de quebrantamento sobre quebrantamento; correu contra mim como um guerreiro.
15 “Ina makoki saye da tsummoki na ɓoye fuskata a cikin ƙura.
Costurei saco sobre minha pele, e revolvi minha cabeça no pó.
16 Fuskata ta yi ja don kuka idanuna sun kukumbura;
Meu rosto está vermelho de choro, e minhas pálpebras estão escurecidas ao extremo;
17 duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba kuma addu’ata mai tsabta ce.
Apesar de não haver injustiça em minhas mãos, e de minha oração ser pura.
18 “Ya duniya, kada ki ɓoye jinina; bari yă yi kuka a madadina!
Ó terra! Não cubras o meu sangue, e não haja lugar para meu clamor!
19 Ko yanzu haka shaidata tana sama; wanda zai tsaya mini yana sama.
Eis que mesmo agora minha testemunha está nos céus, e meu defensor nas alturas.
20 Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;
Meus amigos zombam de mim, [mas] meus olhos estão derramando para Deus.
21 a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
Ah, se [fosse possível] defender a causa com Deus em favor do homem, como o filho do homem em favor de seu amigo!
22 “Shekaru kaɗan suka rage in kama hanyar da ba a komawa.
Pois poucos anos restam, e seguirei o caminho [por onde] não voltarei.