< Ayuba 16 >
Et Job prit la parole, et dit:
2 “Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan; dukanku ba ku iya ta’aziyya ba!
J'ai souvent entendu de pareils discours; vous êtes tous des consolateurs fâcheux.
3 Dogayen surutanku ba sa ƙare ne? Me yake sa kuke ta yin waɗannan surutai har kuke cin gaba da yin gardama?
N'y aura-t-il point de fin à ces discours en l'air? Et qu'est-ce qui te force à me répondre?
4 Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi in da kuna cikin halin da nake; zan iya faɗar duk abubuwan da kuke faɗi, in kaɗa muku kaina.
Moi aussi, je parlerais comme vous, si vous étiez à ma place. J'accumulerais des paroles contre vous; je hocherais la tête sur vous;
5 Amma bakina zai ƙarfafa ku; ta’aziyyar da za tă fito daga bakina za tă kawar muku da ɓacin zuciyarku.
Je vous fortifierais avec ma bouche, et le mouvement de mes lèvres vous soulagerait.
6 “Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi; in ma na yi shiru zafin ba ya tafiya.
Si je parle, ma douleur ne sera point soulagée. Si je me tais, en sera-t-elle diminuée?
7 Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni; ka ɓata gidana gaba ɗaya.
Maintenant il m'a épuisé. Tu as dévasté toute ma famille,
8 Ka daure ni, ya kuma zama shaida; yadda na rame sai ƙasusuwa, wannan ya sa ake gani kamar don ni mai zunubi ne shi ya sa.
Tu m'as saisi, et cela témoigne contre moi; ma maigreur s'est élevée contre moi, elle m'accuse en face.
9 Allah ya kai mini hari ya yi kaca-kaca da ni cikin fushinsa yana cizon haƙoransa don fushin da yake yi da ni; ya zura mini ido.
Sa fureur m'a déchiré, et s'est acharnée sur moi. Il a grincé des dents contre moi; mon ennemi aiguise contre moi ses yeux.
10 Mutane suka buɗe baki suka yi mini riyar reni; suka yi mini ba’a suka haɗu suka tayar mini.
Ils ont ouvert contre moi leur bouche; ils m'ont frappé à la joue pour m'outrager; ils se réunissent tous ensemble contre moi.
11 Allah ya bashe ni ga mugayen mutane, ya jefa ni hannun mugaye.
Dieu m'a livré à l'impie; il m'a jeté aux mains des méchants.
12 Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai; amma ya ragargaza ni; ya shaƙe ni a wuya; ya murƙushe ni na zama abin barata gare shi;
J'étais en repos, et il m'a écrasé; il m'a saisi à la gorge, et il m'a brisé. Il m'a posé en butte à ses traits.
13 maharbansa sun kewaye ni. Ba tausayi, ya soke ni a ƙodata har jini ya zuba a ƙasa.
Ses flèches m'environnent; il me perce les reins, et ne m'épargne pas; il répand à terre mon fiel.
14 Ya ji mini rauni a kai a kai ya auko mini kamar mai yaƙi.
Il me fait plaie sur plaie; il court sur moi comme un guerrier.
15 “Ina makoki saye da tsummoki na ɓoye fuskata a cikin ƙura.
J'ai cousu un sac sur ma peau; j'ai souillé mon front dans la poussière;
16 Fuskata ta yi ja don kuka idanuna sun kukumbura;
J'ai le visage tout enflammé, à force de pleurer, et l'ombre de la mort est sur mes paupières,
17 duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba kuma addu’ata mai tsabta ce.
Quoiqu'il n'y ait point de crime dans mes mains, et que ma prière soit pure.
18 “Ya duniya, kada ki ɓoye jinina; bari yă yi kuka a madadina!
O terre, ne cache point mon sang, et qu'il n'y ait aucun lieu où s'arrête mon cri!
19 Ko yanzu haka shaidata tana sama; wanda zai tsaya mini yana sama.
A présent même, voici, j'ai mon témoin dans les cieux, et mon garant dans les hauts lieux.
20 Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;
Mes amis se moquent de moi: c'est vers Dieu que mon œil se tourne en pleurant,
21 a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
Pour qu'il décide entre l'homme et Dieu, entre le fils d'Adam et son semblable.
22 “Shekaru kaɗan suka rage in kama hanyar da ba a komawa.
Car les années qui me sont comptées s'en vont, et j'entre dans un chemin d'où je ne reviendrai pas!