< Ayuba 16 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
Job progovori i reče:
2 “Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan; dukanku ba ku iya ta’aziyya ba!
“Koliko se takvih naslušah besjeda, kako ste mi svi vi mučni tješioci!
3 Dogayen surutanku ba sa ƙare ne? Me yake sa kuke ta yin waɗannan surutai har kuke cin gaba da yin gardama?
Ima li kraja tim riječima ispraznim? Što te goni da mi tako odgovaraš?
4 Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi in da kuna cikin halin da nake; zan iya faɗar duk abubuwan da kuke faɗi, in kaɗa muku kaina.
I ja bih mogao k'o vi govoriti da vam je duša na mjestu duše moje; i ja bih vas mog'o zasuti riječima i nad sudbom vašom tako kimat' glavom;
5 Amma bakina zai ƙarfafa ku; ta’aziyyar da za tă fito daga bakina za tă kawar muku da ɓacin zuciyarku.
i ja bih mogao ustima vas hrabrit', i ne bih žalio trud svojih usana.
6 “Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi; in ma na yi shiru zafin ba ya tafiya.
Al' ako govorim, patnja se ne blaži, ako li zašutim, zar će me minuti?
7 Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni; ka ɓata gidana gaba ɗaya.
Zlopakost me sada shrvala posvema, čitava se rulja oborila na me.
8 Ka daure ni, ya kuma zama shaida; yadda na rame sai ƙasusuwa, wannan ya sa ake gani kamar don ni mai zunubi ne shi ya sa.
Ustao je proti meni da svjedoči i u lice mi se baca klevetama.
9 Allah ya kai mini hari ya yi kaca-kaca da ni cikin fushinsa yana cizon haƙoransa don fushin da yake yi da ni; ya zura mini ido.
Jarošću me svojom razdire i goni, škrgućuć' zubima obara se na me. Moji protivnici sijeku me očima,
10 Mutane suka buɗe baki suka yi mini riyar reni; suka yi mini ba’a suka haɗu suka tayar mini.
prijeteći, na mene usta razvaljuju, po obrazima me sramotno ćuškaju, u čoporu svi tad navaljuju na me.
11 Allah ya bashe ni ga mugayen mutane, ya jefa ni hannun mugaye.
Da, zloćudnicima Bog me predao, u ruke opakih on me izručio.
12 Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai; amma ya ragargaza ni; ya shaƙe ni a wuya; ya murƙushe ni na zama abin barata gare shi;
Mirno življah dok On ne zadrma mnome, za šiju me ščepa da bi me slomio.
13 maharbansa sun kewaye ni. Ba tausayi, ya soke ni a ƙodata har jini ya zuba a ƙasa.
Uze me za biljeg i strijelama osu, nemilosrdno mi bubrege probode i mojom žuči zemlju žednu natopi.
14 Ya ji mini rauni a kai a kai ya auko mini kamar mai yaƙi.
Na tijelu mi ranu do rane otvara, kao bijesan ratnik nasrće na mene.
15 “Ina makoki saye da tsummoki na ɓoye fuskata a cikin ƙura.
Tijelo sam golo u kostrijet zašio, zario sam čelo svoje u prašinu.
16 Fuskata ta yi ja don kuka idanuna sun kukumbura;
Zapalilo mi se sve lice od suza, sjena tamna preko vjeđa mi je pala.
17 duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba kuma addu’ata mai tsabta ce.
A nema nasilja na rukama mojim, molitva je moja bila uvijek čista.
18 “Ya duniya, kada ki ɓoye jinina; bari yă yi kuka a madadina!
O zemljo, krvi moje nemoj sakriti i kriku mom ne daj nigdje da počine.
19 Ko yanzu haka shaidata tana sama; wanda zai tsaya mini yana sama.
Odsad na nebu imam ja svjedoka, u visini gore moj stoji branitelj.
20 Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;
Moja vika moj je odvjetnik kod Boga dok se ispred njega suze moje liju:
21 a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
o, da me obrani u parbi mojoj s Bogom ko što smrtnik brani svojega bližnjega.
22 “Shekaru kaɗan suka rage in kama hanyar da ba a komawa.
No životu mom su odbrojena ljeta, na put bez povratka meni je krenuti.

< Ayuba 16 >