< Ayuba 15 >
1 Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Wasephendula uElifazi umThemani wathi:
2 “Mutum mai hikima zai amsa da surutai marasa kan gado ko yă cika cikinsa da iskar gabas?
Ohlakaniphileyo angaphendula yini ulwazi olungumoya, agcwalise isisu sakhe ngomoya wempumalanga?
3 Ko zai yi gardama da maganganun wofi maganganu marasa amfani?
Aphikise ngamazwi angasizi lutho, langenkulumo ezingelanzuzo yini?
4 Amma ka ma rena Allah ka hana a yi addu’a gare shi.
Yebo, wena uyachitha ukwesaba, uvimbela umkhuleko phambi kukaNkulunkulu.
5 Zunubanka ne suke gaya maka abin da za ka ce; kana magana kamar mai wayo.
Ngoba umlomo wakho ufundisa ububi bakho, ukhethe ulimi lwamaqili.
6 Bakinka zai kai ka yă baro, ba nawa ba; maganar bakinka za tă juya a kanka.
Umlomo wakho uyakulahla, kayisimi; yebo, indebe zakho ziyafakaza ngawe.
7 “Kai ne mutum na farko da aka fara haihuwa? Ko kai ne aka fara halitta kafin tuddai?
Ungumuntu wokuqala owazalwayo yini? Kumbe wazalwa mandulo kwamaqaqa yini?
8 Kana sauraron shawarar Allah? Ko kana gani kai kaɗai ne mai hikima?
Uzwile yini icebo langasese likaNkulunkulu? Kumbe uzigodlele inhlakanipho yini?
9 Me ka sani da ba mu sani ba? Wane fahimi kake da shi da ba mu da shi?
Kuyini okwaziyo esingakwaziyo? Kuyini okuqedisisayo okungekho kithi?
10 Masu furfura da tsofaffi suna gefenmu mutanen da sun girme babanka.
Kukhona phakathi kwethu lempunga lekhehla, omdala ngensuku kuloyihlo.
11 Ta’aziyyar Allah ba tă ishe ka ba. Maganarsa mai laushi ba tă ishe ka ba?
Zincinyane yini kuwe induduzo zikaNkulunkulu, lelizwi elikhulunywa kuhle lawe?
12 Don me ka bar zuciyarka ta kwashe ka, kuma don me idanunka suke haske,
Kungani inhliziyo yakho ikumukisa? Njalo kungani amehlo akho ephayiza,
13 har kake fushi da Allah kake kuma faɗar waɗannan maganganu daga bakinka?
ukuthi uphendule umoya wakho umelane loNkulunkulu, ukhuphe amazwi anje emlonyeni wakho?
14 “Mene ne mutum, har da zai zama da tsarki, ko kuma mace ta haife shi, har yă iya zama mai adalci?
Umuntu uyini ukuthi abe ngohlambulukileyo, lozelwe ngowesifazana ukuthi abe ngolungileyo?
15 In Allah bai nuna amincewa ga tsarkakansa ba, in har sammai ba su da tsarki a idonsa,
Khangela, kathembeli kwabangcwele bakhe, lamazulu kawahlambulukanga emehlweni akhe.
16 mutum fa, wanda yake da mugunta da lalacewa, wanda yake shan mugunta kamar ruwa!
Kukangakanani umuntu onengekayo lowonakeleyo, onatha ububi njengamanzi!
17 “Ka saurare ni, zan kuma yi maka bayani; bari in gaya maka abin da na gani,
Ngizakutshengisa, ungilalele, lengikubonileyo ngizakulandisa,
18 abin da masu hikima suka ce, ba tare da sun ɓoye wani abu da suka samu daga wurin iyayensu ba
lokho izihlakaniphi ezikukhulumileyo kusukela kuboyise, njalo kazikufihlanga,
19 (waɗanda su ne masu ƙasar kafin baƙi su shigo ƙasar).
okwanikwa kuzo zodwa ilizwe, lokungadlulanga izihambi phakathi kwazo.
20 Dukan kwanakin ransa mugu yana shan wahala, wahala kaɗai zai yi ta sha.
Insuku zonke zokhohlakeleyo uzizwisa ubuhlungu, lenani leminyaka ebekelelwe umcindezeli.
21 Ƙara mai bantsoro za tă cika kunnuwansa’yan fashi za su kai masa hari.
Umsindo wezethuso usendlebeni zakhe; empumelelweni umchithi uzamfikela.
22 Yana jin tsoron duhu domin za a kashe shi da takobi.
Kakholwa ukuthi uzaphenduka emnyameni, kodwa ukuthi ulindelwe yinkemba.
23 Yana ta yawo, abinci don ungulaye; ya san ranar duhu tana kusa.
Uzulela ukudla. Kungaphi? Uyazi ukuthi usuku lobumnyama lulungisiwe esandleni sakhe.
24 Ɓacin rai da baƙin ciki sun cika shi, kamar sarkin da yake shirin yaƙi,
Uhlupho losizi kuyamethusa, kumehlule njengenkosi elungele impi.
25 domin ya nuna wa Allah yatsa ya rena Allah Maɗaukaki,
Ngoba welule isandla sakhe emelene loNkulunkulu, wenza ngamandla ukumelana loSomandla.
26 ya tasar masa da faɗa da garkuwa mai kauri da kuma ƙarfi.
Wagijima emelene laye ngentamo, ngohlonzi lwamaqhubu ezihlangu zakhe.
27 “Ko da yake fuskarsa ta cika da kumatu kuma yana da tsoka ko’ina,
Ngoba wambomboza ubuso bakhe ngamafutha akhe, wenza ukhalo lwakhukhumala ngamafutha.
28 zai yi gādon garuruwan da suka lalace, da kuma gidajen da ba wanda yake zama a ciki, gidajen da sun zama tarkace.
Uhlala emizini echithekileyo, izindlu abangahlali kuzo, ezilungele ukuba zinqumbi.
29 Ba zai sāke zama mai arziki ba, dukiyarsa ba za tă dawwama ba, abin da ya mallaka kuma ba zai bazu a ƙasar ba.
Kayikunotha, lenotho yakhe kayiyikuma, lenzuzo yakhe kayiyikusabalala emhlabeni.
30 Ba zai tsere wa duhu ba; wuta za tă ƙona rassansa, kuma numfashi daga bakin Allah zai hallaka shi.
Kayikusuka emnyameni; ilangabi lizakomisa ihlumela lakhe, njalo uzasuka ngokuphefumula komoya wakhe.
31 Kada yă ruɗi kansa ta wurin dogara ga abin da ba shi da amfani domin ba zai samu wani abu ba daga ciki.
Oduhisiweyo kangathembeli ezenini, ngoba ize lizakuba ngumvuzo wakhe.
32 Kafin lokacinsa yă cika, za a gama biyansa duka, kuma rassansa ba za su ba da amfani ba.
Kuzafezwa kungakabi lusuku lwakhe, logatsha lwakhe aluyikuba luhlaza.
33 Zai zama kamar itacen inabi wanda’ya’yansa suka kakkaɓe kafin su nuna, kamar itacen zaitun zai zubar da furensa.
Uzawohloza izithelo zakhe ezingavuthwanga njengevini, athintithe impoko zakhe njengesihlahla somhlwathi.
34 Gama marasa tsoron Allah za su zama marasa ba da’ya’ya, wuta kuma za tă ƙona tenti na masu son cin hanci.
Ngoba inhlangano yabazenzisi izakuba ngengelazithelo, lomlilo uzaqothula amathente ezivalamlomo.
35 Suna yin cikin rikici su kuma haifi mugunta; cikinsu yana cike da ruɗami.”
Bamitha uhlupho, bazale isono, lesizalo sabo silungisa inkohliso.