< Ayuba 15 >
1 Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Le hoe ty natoi’ i Elifatse nte-Temane:
2 “Mutum mai hikima zai amsa da surutai marasa kan gado ko yă cika cikinsa da iskar gabas?
Hanoiñe an-kilala-kafoake hao t’indaty mahihitse, ho lifora’e tiok’atiñanañe hao ty fisafoa’e?
3 Ko zai yi gardama da maganganun wofi maganganu marasa amfani?
Hisafiry an-drehake tsy vente’e hao, ndra an-dañonañe tsy hahasoa?
4 Amma ka ma rena Allah ka hana a yi addu’a gare shi.
Eka, apo’o ty fañeveñañe, sebaña’o ty fiambaneañe aman’ Añahare.
5 Zunubanka ne suke gaya maka abin da za ka ce; kana magana kamar mai wayo.
Anare’ o hakeo’oo ty falie’o, joboñe’o ty famelen-kalitake.
6 Bakinka zai kai ka yă baro, ba nawa ba; maganar bakinka za tă juya a kanka.
Mamatse azo o falie’oo, fa tsy izaho; eka talilie’ o fivimbi’oo.
7 “Kai ne mutum na farko da aka fara haihuwa? Ko kai ne aka fara halitta kafin tuddai?
Ihe hao t’indaty nisamaheñe valoha’e? Nitoly aolo’ o vohitseo v’iheo?
8 Kana sauraron shawarar Allah? Ko kana gani kai kaɗai ne mai hikima?
Janji’o hao o safirin’ Añahare miheotseo? Haramamoe’o hao ty hihitse?
9 Me ka sani da ba mu sani ba? Wane fahimi kake da shi da ba mu da shi?
Ino ty fohi’o tsy fohi’ay? Ino ty rendre’o tsy ama’ay?
10 Masu furfura da tsofaffi suna gefenmu mutanen da sun girme babanka.
Songa ama’ay ty maròy foty naho ty androanavy bey taoñe te aman-drae’o.
11 Ta’aziyyar Allah ba tă ishe ka ba. Maganarsa mai laushi ba tă ishe ka ba?
Maivañe ama’o hao ty fañohòan’ Añahare, naho o navere’e mora ama’oo?
12 Don me ka bar zuciyarka ta kwashe ka, kuma don me idanunka suke haske,
Ino ty mampihelañe ty arofo’o? vaho mampandofiry o fihaino’oo?
13 har kake fushi da Allah kake kuma faɗar waɗannan maganganu daga bakinka?
T’ie tsambolitioe’o aman’Añahare ty arofo’o, ie anga’o hiakatse am-palie’o i saontsy zay.
14 “Mene ne mutum, har da zai zama da tsarki, ko kuma mace ta haife shi, har yă iya zama mai adalci?
Ino t’indaty, t’ie halio? I nasaman’ampelay, t’ie ho vañoñe?
15 In Allah bai nuna amincewa ga tsarkakansa ba, in har sammai ba su da tsarki a idonsa,
Ingo, ndra o masi’eo tsy iatoa’e mbore tsy malio am-pivazohoa’e o likerañeo.
16 mutum fa, wanda yake da mugunta da lalacewa, wanda yake shan mugunta kamar ruwa!
Àntsake ty lo-tsereke naho ty maleotse, ie mpitohoke tahiñe hoe rano!
17 “Ka saurare ni, zan kuma yi maka bayani; bari in gaya maka abin da na gani,
Hataliliko azo, janjiño; vaho ho taroñeko o nitreakoo—
18 abin da masu hikima suka ce, ba tare da sun ɓoye wani abu da suka samu daga wurin iyayensu ba
O saontsi’ ondaty mahihitseo, ty tsy naeta’e boak’ aman droae’ iareo;
19 (waɗanda su ne masu ƙasar kafin baƙi su shigo ƙasar).
Ie am’ iereo avao ty nitolorañe i taney, ndra ty renetane tsy nihelañe am’iereo ao.
20 Dukan kwanakin ransa mugu yana shan wahala, wahala kaɗai zai yi ta sha.
Ampikoretohe’ ty farare’e lomoñandro ty lo-tsereke, voaiake o taoñe nahaja ho a’ o mpisenge-herio.
21 Ƙara mai bantsoro za tă cika kunnuwansa’yan fashi za su kai masa hari.
Feo mañebake ty an-dravembia’e ao; ie manintsin-dre, te ivotraha’ ty malaso.
22 Yana jin tsoron duhu domin za a kashe shi da takobi.
Tsy iantofa’e te hibalike boak’amy ieñey, toli’e i fibaray.
23 Yana ta yawo, abinci don ungulaye; ya san ranar duhu tana kusa.
Mirererere mipay hanen-dre ami’ty hoe; Aia Izay? Apota’e te am-pità’e i andro mimoromoroñey.
24 Ɓacin rai da baƙin ciki sun cika shi, kamar sarkin da yake shirin yaƙi,
Ampangebahebahe’ ty haloviloviañe naho hasotriañe, miambotrak’ ama’e hoe mpanjaka veka’e hihotakotake.
25 domin ya nuna wa Allah yatsa ya rena Allah Maɗaukaki,
Amy te natora-kitsi’e aman’Añahare ty fità’e, mitoandratoandra amy El-Sadai.
26 ya tasar masa da faɗa da garkuwa mai kauri da kuma ƙarfi.
Horidaña’e ami’ty hagàn-kàto’e, amy hateven’ angozim-pikalan-defo’e.
27 “Ko da yake fuskarsa ta cika da kumatu kuma yana da tsoka ko’ina,
Amy te kinope’e solike i tarehe’ey, vaho pinako’e havondrahañe ty leme’e;
28 zai yi gādon garuruwan da suka lalace, da kuma gidajen da ba wanda yake zama a ciki, gidajen da sun zama tarkace.
Itoboha’e o rova mangoakoakeo, añ’anjomba tsy fimoneñañe, ie veka’e ho votre.
29 Ba zai sāke zama mai arziki ba, dukiyarsa ba za tă dawwama ba, abin da ya mallaka kuma ba zai bazu a ƙasar ba.
Tsy ho mpañaleale re, tsy ho nainai’e ty fijangaña’e, tsy midrodretse mb’an-tane o ampemba’eo.
30 Ba zai tsere wa duhu ba; wuta za tă ƙona rassansa, kuma numfashi daga bakin Allah zai hallaka shi.
Tsy hibolitira’e i ieñey; haforejeje’ i lelan’ afoy o tora’eo, vaho hampihelaña’ ty kofòm-palie’e.
31 Kada yă ruɗi kansa ta wurin dogara ga abin da ba shi da amfani domin ba zai samu wani abu ba daga ciki.
Ee te tsy hiatoa’e ty hakoahañe, hamañahia’e vatañe; fa hanambezañe aze ty tsy vente’e.
32 Kafin lokacinsa yă cika, za a gama biyansa duka, kuma rassansa ba za su ba da amfani ba.
Ho henek’ aolo’ ty andro’e Izay, vaho tsy handrevake ty tsampa’e.
33 Zai zama kamar itacen inabi wanda’ya’yansa suka kakkaɓe kafin su nuna, kamar itacen zaitun zai zubar da furensa.
Hahifi’e i valobo’e mantay manahak’ i vahey, vaho hahintsa’e i voñe’ey hambañ’ amo oliveo.
34 Gama marasa tsoron Allah za su zama marasa ba da’ya’ya, wuta kuma za tă ƙona tenti na masu son cin hanci.
Fa hangoakoake ty fivavea’ ty tsy aman-Kake, vaho ho forototoe’ ty afo ty kijà’ o mpanao vokàñeo.
35 Suna yin cikin rikici su kuma haifi mugunta; cikinsu yana cike da ruɗami.”
Ie mampiareñe hakalitahañe, naho mampiboloañe hakeo, vaho famañahiañe ty ihentseñan-tro’e.