< Ayuba 15 >
1 Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Te phoeiah Temani Eliphaz loh a doo.
2 “Mutum mai hikima zai amsa da surutai marasa kan gado ko yă cika cikinsa da iskar gabas?
Te vaengah, “Aka cueih loh khohli mingnah neh a doo vetih a bung ah kanghawn a hah sak aya?
3 Ko zai yi gardama da maganganun wofi maganganu marasa amfani?
A taengah hmaiben pawt tih a hoeikhang pawh olthui te ol neh a tluung aya?
4 Amma ka ma rena Allah ka hana a yi addu’a gare shi.
Nang aisat, hinyahnah na muei sak tih Pathen mikhmuh kah thuepnah khaw na bim.
5 Zunubanka ne suke gaya maka abin da za ka ce; kana magana kamar mai wayo.
Na ka loh namah kathaesainah a cang tih thaai ol na coelh.
6 Bakinka zai kai ka yă baro, ba nawa ba; maganar bakinka za tă juya a kanka.
Na ka loh nang m'boe sak tih kai long moenih. Na hmuilai long ni namah te n'doo.
7 “Kai ne mutum na farko da aka fara haihuwa? Ko kai ne aka fara halitta kafin tuddai?
Hlang lamhma la n'sak tih som a om hlan lamloh n'yom coeng a?
8 Kana sauraron shawarar Allah? Ko kana gani kai kaɗai ne mai hikima?
Pathen kah baecenol te na yaak tih namah hamla cueihnah na buem a?
9 Me ka sani da ba mu sani ba? Wane fahimi kake da shi da ba mu da shi?
Ka ming uh pawt te metlam na ming tih kaimih taengah amah a om pawt khaw na yakming?
10 Masu furfura da tsofaffi suna gefenmu mutanen da sun girme babanka.
Sampok khaw, mamih taengkah patong khaw na pa lakah a khohnin khuet coeng ta.
11 Ta’aziyyar Allah ba tă ishe ka ba. Maganarsa mai laushi ba tă ishe ka ba?
Pathen loh hloephloeinah neh na taengah dikdik a cal ol nang hamla vawt a?
12 Don me ka bar zuciyarka ta kwashe ka, kuma don me idanunka suke haske,
Balae tih na lungbuei na a khuen? Balae tih na mik loh a mikmuelh?
13 har kake fushi da Allah kake kuma faɗar waɗannan maganganu daga bakinka?
Na thintoek te Pathen taengla na hooi tih na ka lamloh ol na tha.
14 “Mene ne mutum, har da zai zama da tsarki, ko kuma mace ta haife shi, har yă iya zama mai adalci?
Huta kah a sak te mebang hlanghing nim aka cim tih aka tang te?
15 In Allah bai nuna amincewa ga tsarkakansa ba, in har sammai ba su da tsarki a idonsa,
A hlangcim khuikah a hlangcim koek pataeng tangnah pawt tih vaan pataeng amah mikhmuh ah a cil moenih.
16 mutum fa, wanda yake da mugunta da lalacewa, wanda yake shan mugunta kamar ruwa!
Tui bangla dumlai aka mam hlang, a tueilaeh neh a rhonging aisat a.
17 “Ka saurare ni, zan kuma yi maka bayani; bari in gaya maka abin da na gani,
Nang taengah kan thui eh kai ol he hnatun dae. Ka hmuh te kan tae eh.
18 abin da masu hikima suka ce, ba tare da sun ɓoye wani abu da suka samu daga wurin iyayensu ba
Te te hlangcueih rhoek loh a thui uh tih a napa rhoek taeng lamloh a phah uh moenih.
19 (waɗanda su ne masu ƙasar kafin baƙi su shigo ƙasar).
Amih te amamih bueng ham khohmuen a paek vaengah amih lakli ah kholong a nuen sak moenih.
20 Dukan kwanakin ransa mugu yana shan wahala, wahala kaɗai zai yi ta sha.
Halang tah hnin takuem amah kilkul tih hlanghaeng ham a kum tarhing la khoem uh.
21 Ƙara mai bantsoro za tă cika kunnuwansa’yan fashi za su kai masa hari.
Ngaimongnah khuiah pataeng anih aka rhoelrhak ham a hna ah birhihnah ol a pawk pah.
22 Yana jin tsoron duhu domin za a kashe shi da takobi.
Hmaisuep lamloh mael ham tangnah pawt tih rhaltawt long khaw amah cunghang te dongah tawt uh.
23 Yana ta yawo, abinci don ungulaye; ya san ranar duhu tana kusa.
Buh hamla amah poeng tih a kut ah hmaisuep khohnin bangla a tawn te metlam a ming eh?
24 Ɓacin rai da baƙin ciki sun cika shi, kamar sarkin da yake shirin yaƙi,
Anih te rhal loh a let sak tih caem dongah a coekcoe la aka om manghai bangla khobing loh anih te a khulae.
25 domin ya nuna wa Allah yatsa ya rena Allah Maɗaukaki,
Pathen taengah a kut a thueng tih Tlungthang taengah phuel uh.
26 ya tasar masa da faɗa da garkuwa mai kauri da kuma ƙarfi.
A rhawn kah uen a thah la a taengah a photling a yong puei.
27 “Ko da yake fuskarsa ta cika da kumatu kuma yana da tsoka ko’ina,
A maelhmai te a tha neh a khuk tih a uen duela bungkawt laep.
28 zai yi gādon garuruwan da suka lalace, da kuma gidajen da ba wanda yake zama a ciki, gidajen da sun zama tarkace.
Tedae khopuei khosa khaw a im ding te lungkuk la a phaek uh tih a khuiah khosa uh pawh.
29 Ba zai sāke zama mai arziki ba, dukiyarsa ba za tă dawwama ba, abin da ya mallaka kuma ba zai bazu a ƙasar ba.
Boei pawt vetih a thadueng khaw pai mahpawh. Amih kah khohrhang loh diklai ah pungtai mahpawh.
30 Ba zai tsere wa duhu ba; wuta za tă ƙona rassansa, kuma numfashi daga bakin Allah zai hallaka shi.
Hmaisuep lamloh nong thai mahpawh. A dawn te hmairhong loh a hae vetih a ka dongkah yilh loh a khoe ni.
31 Kada yă ruɗi kansa ta wurin dogara ga abin da ba shi da amfani domin ba zai samu wani abu ba daga ciki.
A poeyoek dongah tangnah boel saeh lamtah a poeyoek dongah khohmang boel saeh. A hnothung khaw a poeyoek lamni a om eh.
32 Kafin lokacinsa yă cika, za a gama biyansa duka, kuma rassansa ba za su ba da amfani ba.
A khohnin loh cup pawt vetih a rhophoe khaw hing mahpawh.
33 Zai zama kamar itacen inabi wanda’ya’yansa suka kakkaɓe kafin su nuna, kamar itacen zaitun zai zubar da furensa.
Misur a thaihkang bangla hul vetih olive rhaipai bangla rhul ni.
34 Gama marasa tsoron Allah za su zama marasa ba da’ya’ya, wuta kuma za tă ƙona tenti na masu son cin hanci.
Lailak kah hlangboel tah pumhong la om vetih kapbaih kah dap tah hmai loh a hlawp ni.
35 Suna yin cikin rikici su kuma haifi mugunta; cikinsu yana cike da ruɗami.”
thakthaenah la vawn tih boethae a sak. A bungko khaw hlangthai palat cuen,” a ti nah.