< Ayuba 15 >
1 Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Ilaifa: se da amane sia: i,
2 “Mutum mai hikima zai amsa da surutai marasa kan gado ko yă cika cikinsa da iskar gabas?
“Yoube! Bai hamedei udigili sia: ! Bai hamedei udigili sia: !
3 Ko zai yi gardama da maganganun wofi maganganu marasa amfani?
Bagade dawa: su dunu da dia sia: be defele hamedafa sia: na: noba! Amola ea hou gaga: musa: , dia bai hamedei udigili sia: be defele hame sia: na: noba!
4 Amma ka ma rena Allah ka hana a yi addu’a gare shi.
Di da dia hanai amoga hamosa ganiaba, dunu huluane da Godema hame beda: na: noba, amola Ema hame sia: ne gadola: loba.
5 Zunubanka ne suke gaya maka abin da za ka ce; kana magana kamar mai wayo.
Dia sia: beba: le, ninia da dia wadela: i hou dawa: be. Di da bagade dawa: su sia: amoga wamoaligimusa: dawa: sa.
6 Bakinka zai kai ka yă baro, ba nawa ba; maganar bakinka za tă juya a kanka.
Na dima diwaneya udidimu hamedei. Bai disu sia: beba: le, disu dima diwaneya udidisa.
7 “Kai ne mutum na farko da aka fara haihuwa? Ko kai ne aka fara halitta kafin tuddai?
Di da osobo bagadega bisilua manoyale dawa: sala: ? Gode da goumi hahamobe galu, di da esalula: ?
8 Kana sauraron shawarar Allah? Ko kana gani kai kaɗai ne mai hikima?
Amo esoga, di da Gode Ea ilegesu sia: nabibala: ? Osobo bagade dunu ilia asigi dawa: su amo dia fawane dawa: bela: ?
9 Me ka sani da ba mu sani ba? Wane fahimi kake da shi da ba mu da shi?
Dia dawa: liligi huluane, ninia amola dawa:
10 Masu furfura da tsofaffi suna gefenmu mutanen da sun girme babanka.
Ninia dawa: su da gagoaligi dunuma laha. Amo dia ada mae lalelegele, lalelegei.
11 Ta’aziyyar Allah ba tă ishe ka ba. Maganarsa mai laushi ba tă ishe ka ba?
Gode da dia dogo denesimusa: dawa: sa. Dia abuliba: le gebewane hihinanabela: ? Ninia da Gode Ea sia: dima asabolewane olelei.
12 Don me ka bar zuciyarka ta kwashe ka, kuma don me idanunka suke haske,
Be di da fofogadigili, ninima ougili sosodo aligisa.
13 har kake fushi da Allah kake kuma faɗar waɗannan maganganu daga bakinka?
Di da Godema ougi amola Ema diwaneya udidisa.
14 “Mene ne mutum, har da zai zama da tsarki, ko kuma mace ta haife shi, har yă iya zama mai adalci?
Osobo bagade dunu afae da fofoloidafa esaloma: bela: ? Dunu afae da Gode Ea ba: ma: ne, moloidafa esaloma: bela: ? Hame mabu!
15 In Allah bai nuna amincewa ga tsarkakansa ba, in har sammai ba su da tsarki a idonsa,
Bai Gode da Ea a: igele dunu ilima amolawane dafawaneyale hame dawa: sa. Ilia amolawane da Ea siga ba: ma: ne, fofoloidafa hame gala.
16 mutum fa, wanda yake da mugunta da lalacewa, wanda yake shan mugunta kamar ruwa!
Be osobo bagade dunu da hano nabe defele, wadela: i hou naha. Dafawane! Osobo bagade dunu da wadela: i hou bagade hamosa. Osobo bagade dunu da wadela: idafa, hamedei.
17 “Ka saurare ni, zan kuma yi maka bayani; bari in gaya maka abin da na gani,
Yoube! Na dawa: ga sia: be goe nabima!
18 abin da masu hikima suka ce, ba tare da sun ɓoye wani abu da suka samu daga wurin iyayensu ba
Bagade dawa: su dunu da moloi sia: nama olelei. Ilia aowalali da amo sia: ilima olelei. Ilia sia: afae ilima hame wamolegei.
19 (waɗanda su ne masu ƙasar kafin baƙi su shigo ƙasar).
Ilia soge ganodini, ga fi dunu da hamedafa esalebeba: le, dunu afae da ili Gode Ea hou fisima: ne oule masunu da hame ba: su.
20 Dukan kwanakin ransa mugu yana shan wahala, wahala kaɗai zai yi ta sha.
Wadela: le hamosu dunu amo da eno dunu banenesisa, ea da eso huluane se nabawane esalumu.
21 Ƙara mai bantsoro za tă cika kunnuwansa’yan fashi za su kai masa hari.
Fofogadigili beda: ga gusa: be amoga ea gea geheamu. Amola ea da hahawane gaga: i dawa: sea, wamolasu dunu da e doagala: mu.
22 Yana jin tsoron duhu domin za a kashe shi da takobi.
Ea da gasi ganodini esalu, hobeamu hamedei ba: mu. Bai e medole legemusa: , gegesu gobihei da momagele diala.
23 Yana ta yawo, abinci don ungulaye; ya san ranar duhu tana kusa.
Amola ea bogoi da: i hodo manusa: , sia sio da ouesala. Ema misunu hou da gasi fawane.
24 Ɓacin rai da baƙin ciki sun cika shi, kamar sarkin da yake shirin yaƙi,
Fedege agoane, gugunifinisisu da gasa bagade hina bagade dunu defele, ema doagala: musa: ouesala.
25 domin ya nuna wa Allah yatsa ya rena Allah Maɗaukaki,
Dunu amo da Gode Bagadedafa Ema gasa fili lobo usunawane olea gagadosa, amo ea gugunufinisisu da agoai ba: mu.
26 ya tasar masa da faɗa da garkuwa mai kauri da kuma ƙarfi.
27 “Ko da yake fuskarsa ta cika da kumatu kuma yana da tsoka ko’ina,
Ea da gasa fili, Godema odoga: sa. Ea gasa fili, ea da: igene ga: su gaguia gadole, Godema doagala: musa: hehenasa.
28 zai yi gādon garuruwan da suka lalace, da kuma gidajen da ba wanda yake zama a ciki, gidajen da sun zama tarkace.
Amo dunu ea da moilai bai bagade gegenana samogene lai. Ea da diasu (eda da hobea: i) amo samogene lai. Be gegesu da heda: beba: le, amo moilai bai amola diasu da gugunufinisi dagoi ba: mu.
29 Ba zai sāke zama mai arziki ba, dukiyarsa ba za tă dawwama ba, abin da ya mallaka kuma ba zai bazu a ƙasar ba.
Ea da liligi bagade gaguiwane sedagili hame esalumu, amola ea gagui liligi da hedolowane fisi dagoi ba: mu. Ea baba amolawane da gealisili masunu.
30 Ba zai tsere wa duhu ba; wuta za tă ƙona rassansa, kuma numfashi daga bakin Allah zai hallaka shi.
Ea da gasi amoga hobeamu da hamedei ba: mu. Ea da ifa amoda laluga nei agoai ba: mu amola sogea da foga mini asi agoai ba: mu.
31 Kada yă ruɗi kansa ta wurin dogara ga abin da ba shi da amfani domin ba zai samu wani abu ba daga ciki.
Ea da gagaoui dunu agoane wadela: i hou amoma dafawaneyale dawa: sea, ema bidi iasu da wadela: i hou fawane.
32 Kafin lokacinsa yă cika, za a gama biyansa duka, kuma rassansa ba za su ba da amfani ba.
Ea ilegei eso da hame doaga: iyawane, ea da ifa amoda bioi defele, bu hame alemu.
33 Zai zama kamar itacen inabi wanda’ya’yansa suka kakkaɓe kafin su nuna, kamar itacen zaitun zai zubar da furensa.
Ea da waini efe agoane fage legesa, be mae yole galuga dudugini dabe agoai gala. Amola olife ifa da mosole dudugini dabe defele gala.
34 Gama marasa tsoron Allah za su zama marasa ba da’ya’ya, wuta kuma za tă ƙona tenti na masu son cin hanci.
Gode Ea hou hame lalegagui dunu iligaga fifi manebe dunu da hamedafa ba: mu. Amola lalu da amo hano suligisu dunu ilia diasu gaguli gagai, amo huluane wadela: lesisi ba: mu.
35 Suna yin cikin rikici su kuma haifi mugunta; cikinsu yana cike da ruɗami.”
Amo dunu ilia da bidi hamomusa: amola wadela: i hou hamomusa: ilegesa. Amola ilia dogo da eso huluane ogogosu amoga nabai fawane gala.”