< Ayuba 14 >

1 “Mutum haihuwar mace kwanakinsa kaɗan ne, kuma cike da wahala.
az ember asszony szülöttje, rövid életű és jól lakva háborgással.
2 Yana tasowa kamar fure yana kuma shuɗewa; kamar inuwa, ba ya daɗewa.
Mint virág hajtott ki és elfonnyadt, eliramodott mint az árnyék s meg nem áll.
3 Za ka zura ido a kan irin wannan ne? Za ka kawo shi gaba don ka yi masa shari’a?
Erre is fölnyitottad szemedet s engem viszel törvényre magaddal!
4 Wane ne zai iya kawo abin da yake da tsarki daga cikin abu marar tsarki? Babu!
Származhat-e tiszta tisztátalanból? Egy sem!
5 An lissafta kwanakin mutum; ka riga ka ɗibar masa watanni, ka yi masa iyaka, ba zai iya wuce iyakar ba.
Ha kiszabvák napjai, nálad van hónapjainak száma, törvényét megalkottad, melyen túl nem léphet:
6 Saboda haka ka kawar da kanka daga gare shi, ka rabu da shi har sai ya cika lokacinsa kamar mutumin da aka ɗauki hayarsa.
tekints el tőle, hogy szünete legyen, mígnem lerója, mint béres, a napját.
7 “Aƙalla itace yana da bege. In an sare shi, zai sāke tsira, zai tohu da kyau.
Mert van a fának reménye: ha kivágják, ismét megújul és csemetéje nem szűnik meg.
8 Ko da jijiyoyin itacen sun tsufa a cikin ƙasa kuma kututturensa ya mutu a cikin ƙasa.
Ha megvénül a földben gyökere és a porban elhal törzsöke:
9 Daga ya ji ƙanshin ruwa zai tohu yă yi tsiro kamar shuka.
víznek illatától felvirul és gallyat hajt mint ültetvény.
10 Amma mutum yana mutuwa a bizne shi; daga ya ja numfashinsa na ƙarshe, shi ke nan.
De férfi elgyengülvén, meghal, kimúlván az ember, hol van?
11 Kamar yadda ruwa yake bushewa a teku ko a gaɓar rafi sai wurin yă bushe,
Kiapadtak a vizek a tengerből, és a folyó elszárad, elszikkad:
12 haka mutum zai kwanta ba zai tashi ba; har sai duniya ta shuɗe mutane ba za su farka ba, ba za su tashi daga barcinsu ba.
az ember is lefekszik s föl nem kél; az ég enyésztéig nem ébrednek ők és nem serkennek föl álmukból.
13 “Da ma za ka ɓoye ni a cikin kabari ka ɓoye ni har sai fushinka ya wuce! In da za ka keɓe mini lokaci sa’an nan ka tuna da ni! (Sheol h7585)
Vajha az alvilágba tennél el engem, elrejtenél, míg lecsillapodik haragod, tűznél nekem törvényt s megemlékeznél rólam. (Sheol h7585)
14 In mutum ya mutu, ko zai sāke rayuwa? In haka ne zan daure kwanakin da nake shan wahala har su wuce.
Ha elhal férfi, föléled-e? Szolgálati időm minden napjaiban várakoznám, míg nem megjön felváltásom.
15 Za ka kira zan kuwa amsa maka; za ka yi marmarin abin da hannunka ya halitta.
Szólítanál és én felelnék neked, kezeid műve után vágyakoznál.
16 Ba shakka a lokacin ne za ka lura da matakaina amma ba za ka kula da zunubaina ba.
Mert most lépteimet számlálod, nem is várod be vétkemet!
17 Za a daure laifofina a cikin jaka; za ka rufe zunubaina.
Zacskóba van pecsételve bűntettem, s betapasztottad bűnömet.
18 “Amma kamar yadda manyan duwatsu suke fāɗuwa su farfashe su kuma gusa daga wurarensu,
Azonban düledező hegy szétomlik, szikla is kimozdul helyéből;
19 yadda ruwa yakan zaizaye duwatsu ruwa mai ƙarfi kuma yă kwashe turɓayar ƙasa, haka kake barin mutum ba bege.
köveket szétmorzsol a víz, elsodorja áradása a földnek porát: így veszítetted el a halandónak reményét.
20 Ka sha ƙarfinsa gaba ɗaya, sai ya ɓace, ka sauya yanayinsa ka kuma kore shi.
Lebirod örökre, és eltűnt, eltorzítván arczát, elűzted őt.
21 Ko an martaba’ya’yansa maza, ba zai sani ba; Ko an wulaƙanta su, ba zai gani ba.
Tiszteletre jutnak fiai – nem tud róluk, csekélyekké válnak, nem veszi őket észre;
22 Zafin jikinsa kaɗai yake ji yana kuka wa kansa ne kaɗai.”
csak fájdalmat érez teste ő rajta, és lelke gyászol ő benne.

< Ayuba 14 >