< Ayuba 13 >
1 “Idanuna sun ga waɗannan duka, kunnuwana sun ji sun kuma gane.
“İşte, gözlerim her şeyi gördü, Kulağım duydu, anladı.
2 Abin da kuka sani, ni ma na sani; ba ku fi ni ba.
Sizin bildiğinizi ben de biliyorum, Sizden aşağı kalmam.
3 Amma ina so in yi magana da Maɗaukaki, in kai kukana wurin Allah kai tsaye.
Ama ben Her Şeye Gücü Yeten'le konuşmak, Davamı Tanrı'yla tartışmak istiyorum.
4 Ku kuma kun ishe ni da ƙarairayi; ku likitocin wofi ne, dukanku!
Sizlerse yalan düzüyorsunuz, Hepiniz değersiz hekimlersiniz.
5 In da za ku yi shiru gaba ɗaya! Zai zama muku hikima.
Keşke büsbütün sussanız! Sizin için bilgelik olurdu bu.
6 Ku ji gardamata yanzu; ku ji roƙon da zai fito daga bakina.
Şimdi davamı dinleyin, Yakınmama kulak verin.
7 Za ku iya yin muguwar magana a madadin Allah? Ko za ku yi ƙarya a madadinsa?
Tanrı adına haksızlık mı edeceksiniz? O'nun adına yalan mı söyleyeceksiniz?
8 Ko za ku nuna masa sonkai? Ko za ku yi gardama a madadinsa?
O'nun tarafını mı tutacaksınız? Tanrı'nın davasını mı savunacaksınız?
9 In ya bincike ku zai tarar ba ku da laifi? Ko za ku iya ruɗe shi yadda za ku ruɗi mutane?
Sizi sorguya çekerse, iyi mi olur? İnsanları aldattığınız gibi O'nu da mı aldatacaksınız?
10 Ba shakka zai kwaɓe ku in kun nuna sonkai a ɓoye.
Gizlice O'nun tarafını tutarsanız, Kuşkusuz sizi azarlar.
11 Ko ikonsa ba ya ba ku tsoro? Tsoronsa ba zai auka muku ba?
O'nun görkemi sizi yıldırmaz mı? Dehşeti üzerinize düşmez mi?
12 Duk surutanku kamar toka suke; kāriyarku na yimɓu ne.
Anlattıklarınız kül kadar değersizdir, Savunduklarınızsa çamurdan farksız.
13 “Ku yi shiru zan yi magana; sa’an nan abin da zai same ni yă same ni.
“Susun, bırakın ben konuşayım, Başıma ne gelirse gelsin.
14 Don me na sa kaina cikin hatsari na yi kasada da raina?
Hayatım tehlikeye girecekse girsin, Canım zora düşecekse düşsün.
15 Ko da zai kashe ni ne, begena a cikinsa zai kasance; ba shakka zan kāre kaina a gabansa
Beni öldürecek, umudum kalmadı, Hiç olmazsa yürüdüğüm yolun doğruluğunu yüzüne karşı savunayım.
16 lalle wannan zai kawo mini kuɓuta gama ba wani marar tsoron Allah da zai iya zuwa wurinsa!
Aslında bu benim kurtuluşum olacak, Çünkü tanrısız bir adam O'nun karşısına çıkamaz.
17 Ku saurara da kyau ku ji abin da zan faɗa; bari kunnuwanku su ji abin da zan ce.
Sözlerimi iyi dinleyin, Kulaklarınızdan çıkmasın söyleyeceklerim.
18 Yanzu da na shirya ƙarata, na san za a ce ba ni da laifi.
İşte davamı hazırladım, Haklı çıkacağımı biliyorum.
19 Ko wani zai ce ga laifin da na yi? In an same ni da laifi, zan yi shiru in mutu.
Kim suçlayacak beni? Biri varsa susar, son soluğumu veririm.
20 “Kai dai biya mini waɗannan bukatu biyu kawai ya Allah, ba zan kuwa ɓoye daga gare ka ba;
“Yalnız şu iki şeyi lütfet, Tanrım, O zaman kendimi senden gizlemeyeceğim:
21 Ka janye hannunka nesa da ni, ka daina ba ni tsoro da bantsoronka.
Elini üstümden çek Ve dehşetinle beni yıldırma.
22 Sa’an nan ka kira ni, zan kuwa amsa, ko kuma ka bar ni in yi magana sai ka amsa mini.
Sonra beni çağır, yanıtlayayım, Ya da bırak ben konuşayım, sen yanıtla.
23 Abubuwa nawa na yi waɗanda ba daidai ba, kuma zunubi ne? Ka nuna mini laifina da zunubina.
Suçlarım, günahlarım ne kadar? Bana suçumu, günahımı göster.
24 Don me ka ɓoye mini fuskarka; ka kuma sa na zama kamar maƙiyinka?
Niçin yüzünü gizliyorsun, Beni düşman gibi görüyorsun?
25 Ko za a wahalar da ganye wanda iska take hurawa? Ko za ka bi busasshiyar ciyawa?
Rüzgarın sürüklediği yaprağa dönmüşüm, Beni mi korkutacaksın? Kuru samanı mı kovalayacaksın?
26 Gama ka rubuta abubuwa marasa daɗi game da ni; ka sa na yi gādon zunuban ƙuruciyata.
Çünkü hakkımda acı şeyler yazıyor, Gençliğimde işlediğim günahları bana miras veriyorsun.
27 Ka daure ƙafafuna da sarƙa; kana kallon duk inda na taka ta wurin sa shaida a tafin ƙafafuna.
Ayaklarımı tomruğa vuruyor, Yollarımı gözetliyor, İzimi sürüyorsun.
28 “Haka mutum yake lalacewa kamar ruɓaɓɓen abu, kamar rigar da asu ya cinye.
“Oysa insan telef olmuş, çürük bir şey, Güve yemiş giysi gibidir.