< Ayuba 13 >

1 “Idanuna sun ga waɗannan duka, kunnuwana sun ji sun kuma gane.
Eto, sve je to vidjelo oko moje, èulo uho moje, i razumjelo.
2 Abin da kuka sani, ni ma na sani; ba ku fi ni ba.
Što vi znate, znam i ja, nijesam gori od vas.
3 Amma ina so in yi magana da Maɗaukaki, in kai kukana wurin Allah kai tsaye.
Ipak bih govorio sa svemoguæim, i rad sam s Bogom pravdati se.
4 Ku kuma kun ishe ni da ƙarairayi; ku likitocin wofi ne, dukanku!
Jer vi izmišljate laži, svi ste zaludni ljekari.
5 In da za ku yi shiru gaba ɗaya! Zai zama muku hikima.
O da biste sasvijem muèali! bili biste mudri.
6 Ku ji gardamata yanzu; ku ji roƙon da zai fito daga bakina.
Èujte moj odgovor, i slušajte razloge usta mojih.
7 Za ku iya yin muguwar magana a madadin Allah? Ko za ku yi ƙarya a madadinsa?
Treba li da govorite za Boga nepravdu ili prijevaru da govorite za nj?
8 Ko za ku nuna masa sonkai? Ko za ku yi gardama a madadinsa?
Treba li da mu gledate ko je? treba li da se prepirete za Boga?
9 In ya bincike ku zai tarar ba ku da laifi? Ko za ku iya ruɗe shi yadda za ku ruɗi mutane?
Hoæe li biti dobro kad vas stane ispitivati? hoæete li ga prevariti kao što se vara èovjek?
10 Ba shakka zai kwaɓe ku in kun nuna sonkai a ɓoye.
Zaista æe vas karati, ako tajno uzgledate ko je.
11 Ko ikonsa ba ya ba ku tsoro? Tsoronsa ba zai auka muku ba?
Velièanstvo njegovo neæe li vas uplašiti? i strah njegov neæe li vas popasti?
12 Duk surutanku kamar toka suke; kāriyarku na yimɓu ne.
Spomeni su vaši kao pepeo, i vaše visine kao gomile blata.
13 “Ku yi shiru zan yi magana; sa’an nan abin da zai same ni yă same ni.
Muèite i pustite me da ja govorim, pa neka me snaðe šta mu drago.
14 Don me na sa kaina cikin hatsari na yi kasada da raina?
Zašto bih kidao meso svoje svojim zubima i dušu svoju metao u svoje ruke?
15 Ko da zai kashe ni ne, begena a cikinsa zai kasance; ba shakka zan kāre kaina a gabansa
Gle, da me i ubije, opet æu se uzdati u nj, ali æu braniti putove svoje pred njim.
16 lalle wannan zai kawo mini kuɓuta gama ba wani marar tsoron Allah da zai iya zuwa wurinsa!
I on æe mi biti spasenje, jer licemjer neæe izaæi preda nj.
17 Ku saurara da kyau ku ji abin da zan faɗa; bari kunnuwanku su ji abin da zan ce.
Slušajte dobro besjedu moju, i neka vam uðe u uši što æu iskazati.
18 Yanzu da na shirya ƙarata, na san za a ce ba ni da laifi.
Evo, spremio sam parbu svoju, znam da æu biti prav.
19 Ko wani zai ce ga laifin da na yi? In an same ni da laifi, zan yi shiru in mutu.
Ko æe se preti sa mnom? da sad umuknem, izdahnuo bih.
20 “Kai dai biya mini waɗannan bukatu biyu kawai ya Allah, ba zan kuwa ɓoye daga gare ka ba;
Samo dvoje nemoj mi uèiniti, pa se neæu kriti od lica tvojega.
21 Ka janye hannunka nesa da ni, ka daina ba ni tsoro da bantsoronka.
Ukloni ruku svoju od mene, i strah tvoj da me ne straši.
22 Sa’an nan ka kira ni, zan kuwa amsa, ko kuma ka bar ni in yi magana sai ka amsa mini.
Potom zovi me, i ja æu odgovarati; ili ja da govorim, a ti mi odgovaraj.
23 Abubuwa nawa na yi waɗanda ba daidai ba, kuma zunubi ne? Ka nuna mini laifina da zunubina.
Koliko je bezakonja i grijeha mojih? pokaži mi prijestup moj i grijeh moj.
24 Don me ka ɓoye mini fuskarka; ka kuma sa na zama kamar maƙiyinka?
Zašto sakrivaš lice svoje i držiš me za neprijatelja svojega?
25 Ko za a wahalar da ganye wanda iska take hurawa? Ko za ka bi busasshiyar ciyawa?
Hoæeš li skršiti list koji nosi vjetar, ili æeš goniti suhu slamku,
26 Gama ka rubuta abubuwa marasa daɗi game da ni; ka sa na yi gādon zunuban ƙuruciyata.
Kad mi pišeš grèine i daješ mi u našljedstvo grijehe mladosti moje,
27 Ka daure ƙafafuna da sarƙa; kana kallon duk inda na taka ta wurin sa shaida a tafin ƙafafuna.
I meæeš noge moje u klade, i paziš na sve staze moje i ideš za mnom ustopce?
28 “Haka mutum yake lalacewa kamar ruɓaɓɓen abu, kamar rigar da asu ya cinye.
A on se raspada kao trulina, kao haljina koju jede moljac.

< Ayuba 13 >