< Ayuba 13 >

1 “Idanuna sun ga waɗannan duka, kunnuwana sun ji sun kuma gane.
Inao! fa nitreako iaby zao, tsinano’ ty sofiko vaho maharendreke.
2 Abin da kuka sani, ni ma na sani; ba ku fi ni ba.
Ze fohi’areo, apotako ka; Izaho tsy zai’ areo.
3 Amma ina so in yi magana da Maɗaukaki, in kai kukana wurin Allah kai tsaye.
Fe te hivolañe amy El-Sadai iraho, te hifanointoiñe aman’ Añahare.
4 Ku kuma kun ishe ni da ƙarairayi; ku likitocin wofi ne, dukanku!
Mpanosoke vande nahareo, songa mpanaha tsy manjofake.
5 In da za ku yi shiru gaba ɗaya! Zai zama muku hikima.
Ehe t’ie vata’e nianjiñe, le ho natao hihitse!
6 Ku ji gardamata yanzu; ku ji roƙon da zai fito daga bakina.
Ehe janjiño ty havereko, vaho janjiño ty fanoroan-tsoñiko
7 Za ku iya yin muguwar magana a madadin Allah? Ko za ku yi ƙarya a madadinsa?
Hisaontsy hamengohañ’ aman’Añahare hao, hilañona’areo famañahiañe?
8 Ko za ku nuna masa sonkai? Ko za ku yi gardama a madadinsa?
Handombok’ aze v’inahareoo? h’ondati-aivo, mpihalaly ho an’Andrianañahare hao?
9 In ya bincike ku zai tarar ba ku da laifi? Ko za ku iya ruɗe shi yadda za ku ruɗi mutane?
Hahasoa anahareo hao te itsikaraha’e? Hamañahy Aze hao nahareo manahake ty famañahiañe ondaty?
10 Ba shakka zai kwaɓe ku in kun nuna sonkai a ɓoye.
Ie ho trevohe’e te mirihy añ’etake.
11 Ko ikonsa ba ya ba ku tsoro? Tsoronsa ba zai auka muku ba?
Tsy hampangebahebak’ anahareo hao ty enge’e? naho hivotrak’ ama’ areo ty fañeveñañe.
12 Duk surutanku kamar toka suke; kāriyarku na yimɓu ne.
Oha-drehan-davenoke ty onin-taro’ areo, fiaron-dietse ty fikala’ areo.
13 “Ku yi shiru zan yi magana; sa’an nan abin da zai same ni yă same ni.
Mianjiña, apoho iraho hivolañe le adono ho amako ty toly.
14 Don me na sa kaina cikin hatsari na yi kasada da raina?
Ino ty andrambesako? ami’ty nifeko ty nofoko, vaho apoko an-tañako ty fiaiko.
15 Ko da zai kashe ni ne, begena a cikinsa zai kasance; ba shakka zan kāre kaina a gabansa
Ndra te havetra’e, ie ty fatokisako fe hiverok’ añ’atrefa’e raho ty amo satakoo,
16 lalle wannan zai kawo mini kuɓuta gama ba wani marar tsoron Allah da zai iya zuwa wurinsa!
Vaho zao ty ho fandrombahañe ahy: te tsy hiatrek’aze ty tsy aman-Kake
17 Ku saurara da kyau ku ji abin da zan faɗa; bari kunnuwanku su ji abin da zan ce.
Tsendreño o entakoo, naho ty lañonako an-dravembia’ areo.
18 Yanzu da na shirya ƙarata, na san za a ce ba ni da laifi.
Ingo, fa nalahako i tarokoy, apotako te hahazo to.
19 Ko wani zai ce ga laifin da na yi? In an same ni da laifi, zan yi shiru in mutu.
Ia ty hifanjomotse amako? le ho nitsiñe amy zao raho vaho nikenkañe.
20 “Kai dai biya mini waɗannan bukatu biyu kawai ya Allah, ba zan kuwa ɓoye daga gare ka ba;
Ehe ty raha roe avao ty tsy hanoa’o ahy, le tsy hietahako o lahara’oo.
21 Ka janye hannunka nesa da ni, ka daina ba ni tsoro da bantsoronka.
Ahankaño amako ty fità’o, le ehe tsy hampianifañe ahy ty fañeveñako ama’o
22 Sa’an nan ka kira ni, zan kuwa amsa, ko kuma ka bar ni in yi magana sai ka amsa mini.
Ie amy zao koiho, le hanoiñe iraho, ke angao hivolan-draho vaho toiño.
23 Abubuwa nawa na yi waɗanda ba daidai ba, kuma zunubi ne? Ka nuna mini laifina da zunubina.
Fire o fandilarako naho hakeokoo? Ampahafohino ahy ty fiolako naho o tahikoo,
24 Don me ka ɓoye mini fuskarka; ka kuma sa na zama kamar maƙiyinka?
Akore te añetaha’o laharañe, vaho manao ahy ho rafelahi’o?
25 Ko za a wahalar da ganye wanda iska take hurawa? Ko za ka bi busasshiyar ciyawa?
Hampititititihe’o hao ty ravets-atae asiotsion-tioke, ho heañe’o hao ty kafo maike?
26 Gama ka rubuta abubuwa marasa daɗi game da ni; ka sa na yi gādon zunuban ƙuruciyata.
Fa anokira’o raha mafaitse iraho, vaho ampandova’o ahy o hakeoko te niajalahy.
27 Ka daure ƙafafuna da sarƙa; kana kallon duk inda na taka ta wurin sa shaida a tafin ƙafafuna.
Añombea’o longòke o tombokoo, naho efera’o ty ho nilian-tombokoo.
28 “Haka mutum yake lalacewa kamar ruɓaɓɓen abu, kamar rigar da asu ya cinye.
ie mihamomoke hoe raha lo iraho, hoe saroñe nihanem-bararaoke.

< Ayuba 13 >