< Ayuba 12 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
А Јов одговори и рече:
2 “Ba shakka ku ne mutanen nan, hikima za tă mutu tare da ku!
Да, ви сте људи, и с вама ће умрети мудрост.
3 Amma ni ma ina da hankali kamar ku; ba ku fi ni ba. Wane ne bai san duk waɗannan abubuwan ba?
И ја имам срце као и ви, нити сам гори од вас; и у кога нема тога?
4 “Na zama abin dariya ga abokaina, ko da yake na yi kira ga Allah ya kuwa amsa mini, duk da haka suka yi mini riya ko da yake ni mai adalci ne kuma marar laifi!
На подсмех сам пријатељу свом, који кад зове Бога одазове му се; на подсмех је праведни и добри.
5 Mutanen da ba su da damuwa suna jin daɗin ganin waɗanda suke dab da fāɗuwa.
Бачен је луч по мишљењу срећног онај који хоће да попузне.
6 Amma wurin zaman’yan fashi yana nan ba mai damunsu, waɗanda kuma suke saɓa wa Allah suna zamansu lafiya, har ma da masu ɗaukar allahnsu a hannuwansu.
Мирне су колибе лупешке, и без страха су који гневе Бога, њима Бог даје све у руке.
7 “Amma ka tambayi dabbobi, za su kuma koya maka, ko kuma tsuntsayen sararin sama kuma za su gaya maka.
Запитај стоку, научиће те; или птице небеске, казаће ти.
8 Ko ka yi magana da duniya, za tă kuma koya maka, ko kuma ka bar kifin teku su sanar da kai.
Или се разговори са земљом, научиће те, и рибе ће ти морске приповедити.
9 Wane ne cikin waɗannan bai san cewa hannun Ubangiji ne ya yi wannan ba?
Ко не зна од свега тога да је рука Господња то учинила?
10 Ran kowace halitta yana a hannunsa, haka kuma numfashin dukan’yan adam.
Коме је у руци душа свега живог и дух сваког тела човечијег.
11 Ko kunne ba ya gwada kalmomi kamar yadda harshe yake ɗanɗana abinci?
Не распознаје ли ухо речи као што грло куша јело?
12 Ko ba a wurin tsofaffi ake samun hikima ba? Ba tsawon rai yana kawo ganewa ba?
У старца је мудрост, и у дугом веку разум.
13 “Allah ne mai iko da kuma hikima, shawara da ganewa nasa ne.
У Њега је мудрост и сила, у Њега је савет и разум.
14 Abin da ya rushe ba a iya ginawa ba; in ya kulle mutum ba a iya buɗe shi a sake shi ba.
Гле, Он разгради, и не може се опет саградити; затвори човека, и не може се отворити.
15 Idan ya hana ruwan sama, za a yi fări; in kuma ya saki ruwa za a yi ambaliya.
Гле, устави воде, и пресахну; пусти их, и испреврћу земљу.
16 Shi ne mai ƙarfi da kuma mai nasara; mai ruɗi da wanda aka ruɗa, duk nasa ne.
У Њега је јачина и мудрост, Његов је који је преварен и који вара.
17 Yakan sa mashawarta su zama marasa hikima yă kuma sa wawaye su zama masu shari’a.
Он доводи саветнике у лудило, и судије обезумљује.
18 Yana cire sarƙar da sarakuna suka ɗaura yă kuma ɗaura musu wata tsumma a kwankwaso.
Он разрешује појас царевима, и опасује бедра њихова.
19 Yakan ƙasƙantar da firistoci yă kuma tumɓuke masu ikon da aka kafa tun da daɗewa.
Он доводи кнезове у лудило, и обара јаке.
20 Yana sa amintattun mashawarta su yi shiru yakan kawar da hikimar dattawa.
Он узима беседу речитима, и старцима узима разум.
21 Yakan sa masu iko su ji kunya yă kuma ƙwace ƙarfin masu ƙarfi.
Он сипа срамоту на кнезове, и распасује јунаке.
22 Yana buɗe abubuwan da suke cikin duhu yă kuma kawo haske a wuraren da ba haske;
Он открива дубоке ствари испод таме, и изводи на видело сен смртни.
23 yana sa al’ummai su zama manya, sai kuma yă hallaka su; yana sa al’ummai su ƙasaita, yă kuma watsar da su.
Он умножава народе и затире их, расипа народе и сабира.
24 Yana hana shugabannin duniya ganewa; Ya bar su su yi ta makuwa, su ruɗe, su ɓata.
Он одузима срце главарима народа земаљских, и заводи их у пустињу где нема пута,
25 Suna lallube cikin duhu ba haske; yă sa su yi ta tangaɗi kamar bugaggu.
Да пипају по мраку без видела, и чини да тумарају као пијани.

< Ayuba 12 >