< Ayuba 12 >
Bet Ījabs atbildēja un sacīja:
2 “Ba shakka ku ne mutanen nan, hikima za tă mutu tare da ku!
Tas ir tiesa, jūs esat ļaudis un ar jums gudrība izmirs.
3 Amma ni ma ina da hankali kamar ku; ba ku fi ni ba. Wane ne bai san duk waɗannan abubuwan ba?
Man arīdzan ir sirds, tāpat kā jums, jūs man priekšā neesat, un kas tad to gudrību nezin?
4 “Na zama abin dariya ga abokaina, ko da yake na yi kira ga Allah ya kuwa amsa mini, duk da haka suka yi mini riya ko da yake ni mai adalci ne kuma marar laifi!
Es pat savam tuvākam esmu par apsmieklu, es, kas Dievu piesaucis un no Viņa esmu paklausīts, par apsmieklu tas taisnais un sirdsskaidrais.
5 Mutanen da ba su da damuwa suna jin daɗin ganin waɗanda suke dab da fāɗuwa.
Kauns nelaimei pēc laimīga domām; tas gaida to, kam kāja slīd.
6 Amma wurin zaman’yan fashi yana nan ba mai damunsu, waɗanda kuma suke saɓa wa Allah suna zamansu lafiya, har ma da masu ɗaukar allahnsu a hannuwansu.
Postītāju dzīvokļiem labi klājās, un mierā paliek bezdievīgi un kam Dievs ir dūrē.
7 “Amma ka tambayi dabbobi, za su kuma koya maka, ko kuma tsuntsayen sararin sama kuma za su gaya maka.
Un tiešām, vaicā jel lopiem, tie tev to mācīs, un putniem apakš debess, tie tev to stāstīs.
8 Ko ka yi magana da duniya, za tă kuma koya maka, ko kuma ka bar kifin teku su sanar da kai.
Jeb runā ar zemi, tā tev mācīs, un jūras zivis tev to izteiks.
9 Wane ne cikin waɗannan bai san cewa hannun Ubangiji ne ya yi wannan ba?
Kas neatzīst pie visa tā, ka Tā Kunga roka to darījusi.
10 Ran kowace halitta yana a hannunsa, haka kuma numfashin dukan’yan adam.
Viņa rokā ir visu dzīvo dvēsele un visu cilvēku miesu gars.
11 Ko kunne ba ya gwada kalmomi kamar yadda harshe yake ɗanɗana abinci?
Vai auss nepārbauda vārdus, kā mute bauda barību?
12 Ko ba a wurin tsofaffi ake samun hikima ba? Ba tsawon rai yana kawo ganewa ba?
Pie veciem ir gudrība un ilgs mūžs dod saprašanu.
13 “Allah ne mai iko da kuma hikima, shawara da ganewa nasa ne.
Pie Viņa ir gudrība un spēks, Viņam ir padoms un prāts.
14 Abin da ya rushe ba a iya ginawa ba; in ya kulle mutum ba a iya buɗe shi a sake shi ba.
Redzi, Viņš nolauž, un neviens nevar uztaisīt. Viņš ko aizslēdz, un neviens nevar atvērt.
15 Idan ya hana ruwan sama, za a yi fări; in kuma ya saki ruwa za a yi ambaliya.
Redzi, kad Viņš ūdeņus satur, tad tie izsīkst, un kad Viņš tos laiž vaļā, tad tie zemi griež apkārt.
16 Shi ne mai ƙarfi da kuma mai nasara; mai ruɗi da wanda aka ruɗa, duk nasa ne.
Pie Viņa ir spēks un pastāvība, Viņa priekšā ir, kas maldās un kas maldina.
17 Yakan sa mashawarta su zama marasa hikima yă kuma sa wawaye su zama masu shari’a.
Viņš ved padomu devējus par laupījumu, un tiesnešus Viņš dara par ģeķiem.
18 Yana cire sarƙar da sarakuna suka ɗaura yă kuma ɗaura musu wata tsumma a kwankwaso.
Ķēniņu saites Viņš sarauj un apjož pašiem gurnus ar saitēm.
19 Yakan ƙasƙantar da firistoci yă kuma tumɓuke masu ikon da aka kafa tun da daɗewa.
Viņš ved cienīgus par laupījumu, un apgāž varenus.
20 Yana sa amintattun mashawarta su yi shiru yakan kawar da hikimar dattawa.
Viņš atņem runātājiem valodu un noņem vecajiem prātu.
21 Yakan sa masu iko su ji kunya yă kuma ƙwace ƙarfin masu ƙarfi.
Viņš izlej negodu pār lieliem kungiem, un vareniem Viņš jostu raisa vaļā.
22 Yana buɗe abubuwan da suke cikin duhu yă kuma kawo haske a wuraren da ba haske;
Viņš atklāj dziļumus tumsai, un nāves ēnu Viņš ved gaismā.
23 yana sa al’ummai su zama manya, sai kuma yă hallaka su; yana sa al’ummai su ƙasaita, yă kuma watsar da su.
Viņš vairo ļaudis un tos izdeldē, Viņš ceļ spēkā tautas un tās izklīdina.
24 Yana hana shugabannin duniya ganewa; Ya bar su su yi ta makuwa, su ruɗe, su ɓata.
Viņš ļaužu virsniekiem virs zemes atņem sirdi un tos maldina tuksnesī, kur ceļa nav.
25 Suna lallube cikin duhu ba haske; yă sa su yi ta tangaɗi kamar bugaggu.
Tie grābsta tā kā tumsā, kur gaismas nav, un Viņš tiem liek maldīties kā piedzērušiem.