< Ayuba 12 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
Felélt Jób és mondta:
2 “Ba shakka ku ne mutanen nan, hikima za tă mutu tare da ku!
Valóban, ti vagytok ám a nép, s veletek kihal a bölcsesség!
3 Amma ni ma ina da hankali kamar ku; ba ku fi ni ba. Wane ne bai san duk waɗannan abubuwan ba?
Nekem is van szívem mint nektek, nem esem messze tőletek, hisz kinél nem volnának effélék?
4 “Na zama abin dariya ga abokaina, ko da yake na yi kira ga Allah ya kuwa amsa mini, duk da haka suka yi mini riya ko da yake ni mai adalci ne kuma marar laifi!
Nevetségéül vagyok barátnak, ki Istent szólította s ő meghallgatta; nevetségül az igaz, a gáncstalan!
5 Mutanen da ba su da damuwa suna jin daɗin ganin waɗanda suke dab da fāɗuwa.
A balvégzetnek megvetés, a gondtalannak vélekedése szerint, készen áll, a tántorgó lábúaknak.
6 Amma wurin zaman’yan fashi yana nan ba mai damunsu, waɗanda kuma suke saɓa wa Allah suna zamansu lafiya, har ma da masu ɗaukar allahnsu a hannuwansu.
Boldogságban vannak a rablók sátrai és biztosság azoké, kik Istent haragítják, azé, ki istenét kezében hordja.
7 “Amma ka tambayi dabbobi, za su kuma koya maka, ko kuma tsuntsayen sararin sama kuma za su gaya maka.
Azonban kérdezd csak meg a barmot, majd tanít téged, s az ég madarát, majd megjelenti neked;
8 Ko ka yi magana da duniya, za tă kuma koya maka, ko kuma ka bar kifin teku su sanar da kai.
vagy szólj a földnek, majd tanít téged, és elbeszélik neked a tenger halai.
9 Wane ne cikin waɗannan bai san cewa hannun Ubangiji ne ya yi wannan ba?
Ki ne tudná mindezekből, hogy az Örökkévaló keze cselekedte ezt;
10 Ran kowace halitta yana a hannunsa, haka kuma numfashin dukan’yan adam.
kinek kezében van minden élőnek a lelke, s minden ember testének a szelleme.
11 Ko kunne ba ya gwada kalmomi kamar yadda harshe yake ɗanɗana abinci?
Nemde a fül vizsgálja a szavakat s az íny az ételt ízleli meg?
12 Ko ba a wurin tsofaffi ake samun hikima ba? Ba tsawon rai yana kawo ganewa ba?
Aggastyánokban van bölcsesség, s hosszú élet: értelmesség.
13 “Allah ne mai iko da kuma hikima, shawara da ganewa nasa ne.
Ő nála van bölcsesség és erő, övé tanács és értelmesség!
14 Abin da ya rushe ba a iya ginawa ba; in ya kulle mutum ba a iya buɗe shi a sake shi ba.
Lám, lerombol s nem építtetik föl, rázár valakire s nem nyittatik ki neki.
15 Idan ya hana ruwan sama, za a yi fări; in kuma ya saki ruwa za a yi ambaliya.
Im elrekeszt vizeket s kiszáradnak – megereszti őket s feldúlják a földet.
16 Shi ne mai ƙarfi da kuma mai nasara; mai ruɗi da wanda aka ruɗa, duk nasa ne.
Ő nála van hatalom és üdvösség, övé a tévelygő és a megtévesztő.
17 Yakan sa mashawarta su zama marasa hikima yă kuma sa wawaye su zama masu shari’a.
Járatja a tanácsosokat megfosztottan s a bírákat megtébolyítja;
18 Yana cire sarƙar da sarakuna suka ɗaura yă kuma ɗaura musu wata tsumma a kwankwaso.
a királyok kötelékét föloldotta és reákötött övet az ő derekukra;
19 Yakan ƙasƙantar da firistoci yă kuma tumɓuke masu ikon da aka kafa tun da daɗewa.
járatja a papokat megfosztottan s a szilárdakat elferdíti;
20 Yana sa amintattun mashawarta su yi shiru yakan kawar da hikimar dattawa.
megvonja a biztosszavúak beszédjét s a véneknek eszét elveszi;
21 Yakan sa masu iko su ji kunya yă kuma ƙwace ƙarfin masu ƙarfi.
csúfot önt a nemesekre s a hatalmasoknak kötését meglazítja.
22 Yana buɗe abubuwan da suke cikin duhu yă kuma kawo haske a wuraren da ba haske;
Feltár mély dolgokat a sötétségből s kihozza világosságra a vakhomályt.
23 yana sa al’ummai su zama manya, sai kuma yă hallaka su; yana sa al’ummai su ƙasaita, yă kuma watsar da su.
Nagyra növeszti a nemzeteket s elveszíti, kiterjeszti a nemzeteket és elviszi.
24 Yana hana shugabannin duniya ganewa; Ya bar su su yi ta makuwa, su ruɗe, su ɓata.
Szívét veszi az ország népe fejeinek s eltévelyíti úttalan pusztaságban;
25 Suna lallube cikin duhu ba haske; yă sa su yi ta tangaɗi kamar bugaggu.
tapogatóznak sötétségben világosság nélkül, s eltévelyíti őket mint a részeget.

< Ayuba 12 >