< Ayuba 12 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
Job te reponn:
2 “Ba shakka ku ne mutanen nan, hikima za tă mutu tare da ku!
Anverite, konsa, se nou menm ki se pèp la. Se ak nou menm tout sajès ap mouri!
3 Amma ni ma ina da hankali kamar ku; ba ku fi ni ba. Wane ne bai san duk waɗannan abubuwan ba?
Men mwen gen lespri menm tankou ou; mwen pa pi ba pase ou. Epi se kilès ki pa konnen bagay parèy a sila yo?
4 “Na zama abin dariya ga abokaina, ko da yake na yi kira ga Allah ya kuwa amsa mini, duk da haka suka yi mini riya ko da yake ni mai adalci ne kuma marar laifi!
Mwen se yon blag devan zanmi mwen yo, sila ki te fè apèl Bondye a, e Li te reponn li an. Nonm nan ki dwat e san tò a vin yon blag.
5 Mutanen da ba su da damuwa suna jin daɗin ganin waɗanda suke dab da fāɗuwa.
Sila ki alèz la ri sou malè a; men l ap tan pye l chape.
6 Amma wurin zaman’yan fashi yana nan ba mai damunsu, waɗanda kuma suke saɓa wa Allah suna zamansu lafiya, har ma da masu ɗaukar allahnsu a hannuwansu.
Tant volè a fè pwofi, e sila ki pwovoke Bondye byen alez. Se nan men yo pote dye pa yo.
7 “Amma ka tambayi dabbobi, za su kuma koya maka, ko kuma tsuntsayen sararin sama kuma za su gaya maka.
“Alò, mande bèt yo menm pou yo kab enstwi ou; ak zwazo syèl yo; kite yo pale ou.
8 Ko ka yi magana da duniya, za tă kuma koya maka, ko kuma ka bar kifin teku su sanar da kai.
Oswa, pale ak tè a e kite li enstwi ou. Kite pwason lanmè yo fè deklarasyon pou ou.
9 Wane ne cikin waɗannan bai san cewa hannun Ubangiji ne ya yi wannan ba?
Se kilès pami tout sila yo ki pa konnen ke se men SENYÈ a ki fè sa?
10 Ran kowace halitta yana a hannunsa, haka kuma numfashin dukan’yan adam.
Nan men a Sila poze lavi a tout sa ki viv la, ansanm ak souf tout limanite a.
11 Ko kunne ba ya gwada kalmomi kamar yadda harshe yake ɗanɗana abinci?
Èske zòrèy la pa pase a leprèv tout pawòl, menm jan ke bouch la goute manje li a?
12 Ko ba a wurin tsofaffi ake samun hikima ba? Ba tsawon rai yana kawo ganewa ba?
Sajès rete ak granmoun; yon lavi ki long gen bon konprann.
13 “Allah ne mai iko da kuma hikima, shawara da ganewa nasa ne.
“Avèk Bondye se sajès ak pwisans. A Li menm se konsèy avèk bon konprann.
14 Abin da ya rushe ba a iya ginawa ba; in ya kulle mutum ba a iya buɗe shi a sake shi ba.
Gade byen, se Li menm ki detwi; e sa p ap kab rebati. Li mete yon nonm nan prizon, e nanpwen lage pou li.
15 Idan ya hana ruwan sama, za a yi fări; in kuma ya saki ruwa za a yi ambaliya.
Gade byen, Li anpeche dlo yo, e yo seche nèt; Li voye yo deyò pou yo inonde latè a.
16 Shi ne mai ƙarfi da kuma mai nasara; mai ruɗi da wanda aka ruɗa, duk nasa ne.
Avèk Li menm se fòs ak sajès pwofon; sa ke lòt moun egare ak sila ki egare yo, tou de se pou Li.
17 Yakan sa mashawarta su zama marasa hikima yă kuma sa wawaye su zama masu shari’a.
Li fè konseye yo mache pye atè e fè jij yo antre nan foli.
18 Yana cire sarƙar da sarakuna suka ɗaura yă kuma ɗaura musu wata tsumma a kwankwaso.
Li detache chenn ki mare wa yo, e mare senti yo ak yon sentiwon.
19 Yakan ƙasƙantar da firistoci yă kuma tumɓuke masu ikon da aka kafa tun da daɗewa.
Li fè prèt yo mache san rad, e boulvèse sila ki ansekirite yo.
20 Yana sa amintattun mashawarta su yi shiru yakan kawar da hikimar dattawa.
Li fè moun konfyans pa kab pale, e retire bon jijman a ansyen yo.
21 Yakan sa masu iko su ji kunya yă kuma ƙwace ƙarfin masu ƙarfi.
Li vide mepriz sou prens yo, e lache senti a pwisan yo.
22 Yana buɗe abubuwan da suke cikin duhu yă kuma kawo haske a wuraren da ba haske;
Li devwale mistè ki nan tenèb yo, e mennen fènwa pwofon yo antre nan limyè a.
23 yana sa al’ummai su zama manya, sai kuma yă hallaka su; yana sa al’ummai su ƙasaita, yă kuma watsar da su.
Li fè nasyon yo vin gran, e Li detwi yo. Li fè nasyon yo grandi, e Li mennen yo ale.
24 Yana hana shugabannin duniya ganewa; Ya bar su su yi ta makuwa, su ruɗe, su ɓata.
Li rache lespri a chèf pèp latè yo, e fè yo egare nan yon savann san chemen.
25 Suna lallube cikin duhu ba haske; yă sa su yi ta tangaɗi kamar bugaggu.
Yo tatonnen nan fènwa a san limyè. Li fè yo kilbite tankou moun sou.

< Ayuba 12 >