< Ayuba 12 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
Job ni a pathung teh,
2 “Ba shakka ku ne mutanen nan, hikima za tă mutu tare da ku!
Lunghringnae awm laipalah nangmanaw nahoehmaw tami lungkaangnaw lah na kaawm awh heh, namamouh hoi lungangnae teh rei a due han.
3 Amma ni ma ina da hankali kamar ku; ba ku fi ni ba. Wane ne bai san duk waɗannan abubuwan ba?
Hateiteh, nangmouh patetlah panuethainae ka tawn van. Nangmouh hlak vah hoe ka rahnoum hoeh. Het patet e hno panue hoeh e apimaw kaawm.
4 “Na zama abin dariya ga abokaina, ko da yake na yi kira ga Allah ya kuwa amsa mini, duk da haka suka yi mini riya ko da yake ni mai adalci ne kuma marar laifi!
Kai teh, huikonaw ni panuikhaie lah ka o teh, Cathut a kaw teh, ama ni a pathung e kai heh, tamikalan, toun han awmhoeh, a panuikhaie kâhmo e lah ka o.
5 Mutanen da ba su da damuwa suna jin daɗin ganin waɗanda suke dab da fāɗuwa.
Kanawmcalah kaawmnaw e khopouknae dawkvah, yawthoenae heh panuikhainae lah ao teh, a kamthui nahanlah coungkacoe paloung pouh e lah ao.
6 Amma wurin zaman’yan fashi yana nan ba mai damunsu, waɗanda kuma suke saɓa wa Allah suna zamansu lafiya, har ma da masu ɗaukar allahnsu a hannuwansu.
Dingcanaw e rim law teh a hmacawn teh, Cathut lungkhueksakkungnaw law teh a roum awh. Bangkongtetpawiteh Cathut ni a kut hoi a kawkhik.
7 “Amma ka tambayi dabbobi, za su kuma koya maka, ko kuma tsuntsayen sararin sama kuma za su gaya maka.
Hateiteh, atu moithangnaw koe pacei nateh, na cangkhai awh han doeh. Kalvan e kamleng e tavanaw hai pacei haw, na dei pouh han doeh.
8 Ko ka yi magana da duniya, za tă kuma koya maka, ko kuma ka bar kifin teku su sanar da kai.
Hoeh pawiteh, talai koe vah dei pouh haw, na cangkhai han doeh, Talî dawk e tanganaw ni nangmouh teh kamcengcalah na panue sak han doeh.
9 Wane ne cikin waɗannan bai san cewa hannun Ubangiji ne ya yi wannan ba?
Hete hnonaw dawk BAWIPA ni a sak tie hah, ka panuek hoeh e nangmouh thung dawk apimaw kaawm.
10 Ran kowace halitta yana a hannunsa, haka kuma numfashin dukan’yan adam.
A kut dawk hringnae katawnnaw puenghoi, tami pueng e kâhanae ao.
11 Ko kunne ba ya gwada kalmomi kamar yadda harshe yake ɗanɗana abinci?
Kâko ni rawca a patek e patetlah hnâ ni lawk hah a tanouk nahoehmaw.
12 Ko ba a wurin tsofaffi ake samun hikima ba? Ba tsawon rai yana kawo ganewa ba?
Kacuenaw koe lungangnae ao teh, a kumcue torei teh, panuethainae ao.
13 “Allah ne mai iko da kuma hikima, shawara da ganewa nasa ne.
Ahni koe lungangnae hoi thaonae ao. Ahni ni khokhangnae hoi panuethainae a tawn.
14 Abin da ya rushe ba a iya ginawa ba; in ya kulle mutum ba a iya buɗe shi a sake shi ba.
Hno heh raphoe hnukkhu hoi teh, bout sak thai hoeh toe, tami khak paung hoi teh tâco thai nahan a ru toe.
15 Idan ya hana ruwan sama, za a yi fări; in kuma ya saki ruwa za a yi ambaliya.
Tui hah pahak hoi teh a ke toe, tui bout tha torei teh talai dawk bout a kamuem.
16 Shi ne mai ƙarfi da kuma mai nasara; mai ruɗi da wanda aka ruɗa, duk nasa ne.
Ama koe thasainae hoi roumnae a onae hoi ka payonsakkung teh amae doeh.
17 Yakan sa mashawarta su zama marasa hikima yă kuma sa wawaye su zama masu shari’a.
Khokhangkungnaw hah be kahma lah a ceikhai teh, lawkcengkung hah be a pathu sak.
18 Yana cire sarƙar da sarakuna suka ɗaura yă kuma ɗaura musu wata tsumma a kwankwaso.
Siangpahrangnaw kateknae hah a rathap pouh teh, a kengnaw dawk taisawm a kâyeng sak awh.
19 Yakan ƙasƙantar da firistoci yă kuma tumɓuke masu ikon da aka kafa tun da daɗewa.
Bawinaw hah takcaici lah a hrawi teh, athakaawme taminaw hah a rawp sak.
20 Yana sa amintattun mashawarta su yi shiru yakan kawar da hikimar dattawa.
A kâuepkhai awh e lawknaw hah a hnoun pouh teh, kacuenaw e panuethainae hah a takhoe pouh awh.
21 Yakan sa masu iko su ji kunya yă kuma ƙwace ƙarfin masu ƙarfi.
Bawinaw lathueng vah dudamnae a rabawk teh, tami tha kaawm naw hah kutcaici lah ao sak.
22 Yana buɗe abubuwan da suke cikin duhu yă kuma kawo haske a wuraren da ba haske;
Hmonae thung hoi kadung poung e hno koung a kamnue sak, Duenae tâhlip hah angnae dawk a tâcokhai,
23 yana sa al’ummai su zama manya, sai kuma yă hallaka su; yana sa al’ummai su ƙasaita, yă kuma watsar da su.
Miphunnaw hah a len sak teh bout a raphoe. Miphunnaw hah a kâthap sak teh bout a hrawi.
24 Yana hana shugabannin duniya ganewa; Ya bar su su yi ta makuwa, su ruɗe, su ɓata.
Talai e tamihu kahrawinaw hah panuethainae naw a kahma sak teh, kahrawngum lamthung a ohoehnae koe a kâva sak.
25 Suna lallube cikin duhu ba haske; yă sa su yi ta tangaɗi kamar bugaggu.
Angnae awm laipalah hmonae thung thupthup a payam awh, ka parui e tami patetlah rawraw a cu sak.

< Ayuba 12 >