< Ayuba 11 >

1 Sa’an nan Zofar mutumin Na’ama ya amsa,
Naamalı Sofar şöyle yanıtladı:
2 “Duk surutun nan ba za a amsa maka ba? Ko mai surutun nan marar laifi ne?
“Bunca söz yanıtsız mı kalsın? Çok konuşan haklı mı sayılsın?
3 Ko maganganun nan naka marasa amfani za su sa mutane su yi maka shiru? Ba wanda zai kwaɓe ka lokacin da kake faɗar maganar da ba daidai ba?
Saçmalıkların karşısında sussun mu insanlar? Sen alay edince kimse seni utandırmasın mı?
4 Ka ce wa Allah, ‘Abin da na gaskata ba laifi ba ne kuma ni mai tsabta ne a gabanka.’
Tanrı'ya, ‘İnancım arıdır’ diyorsun, ‘Senin gözünde temizim.’
5 Da ma Allah zai yi magana, yă buɗe baki yă faɗi wani abin da ka yi da ba daidai ba
Ama keşke Tanrı konuşsa, Sana karşı ağzını açsa da,
6 yă kuma buɗe maka asirin hikima, gama hikima ta gaskiya tana da gefe biyu. Ka san wannan, Allah ya riga ya manta da waɗansu zunubanka.
Bilgeliğin sırlarını bildirse! Çünkü bilgelik çok yönlüdür. Bil ki, Tanrı günahlarından bazılarını unuttu bile.
7 “Ko za ka iya gane al’amuran Allah? Ko za ka iya gane girman asirin Maɗaukaki?
“Tanrı'nın derin sırlarını anlayabilir misin? Her Şeye Gücü Yeten'in sınırlarına ulaşabilir misin?
8 Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol h7585)
Onlar gökler kadar yüksektir, ne yapabilirsin? Ölüler diyarından derindir, nasıl anlayabilirsin? (Sheol h7585)
9 Tsayinsu ya fi tsawon duniya da kuma fāɗin teku.
Ölçüleri yeryüzünden uzun, Denizden geniştir.
10 “In ya zo ya kulle ka a kurkuku ya ce kai mai laifi ne, wa zai hana shi?
“Gelip seni hapsetse, mahkemeye çağırsa, Kim O'na engel olabilir?
11 Ba shakka yana iya gane mutanen da suke marasa gaskiya; kuma in ya ga abin da yake mugu, ba ya kula ne?
Çünkü O yalancıları tanır, Kötülüğü görür de dikkate almaz mı?
12 Amma daƙiƙin mutum ba ya taɓa zama mai hikima kamar dai a ce ba a taɓa haihuwar ɗan aholaki horarre.
Ne zaman yaban eşeği insan doğurursa, Aptal da o zaman sağduyulu olur.
13 “Duk da haka in ka miƙa masa zuciyarka, ka kuma miƙa hannuwanka gare shi,
“O'na yüreğini adar, Ellerini açarsan,
14 in ka kawar da zunubin da yake hannunka, ba ka bar zunubi ya kasance tare da kai ba
İşlediğin günahı kendinden uzaklaştırır, Çadırında haksızlığa yer vermezsen,
15 shi ne za ka iya ɗaga fuskarka ba tare da jin kunya ba; za ka tsaya da ƙarfi kuma ba za ka ji tsoro ba.
Utanmadan başını kaldırır, Sağlam ve korkusuz olabilirsin.
16 Ba shakka za ka manta da wahalolinka, za ka tuna da su kamar yadda ruwa yake wucewa.
Sıkıntılarını unutur, Akıp gitmiş sular gibi anarsın onları.
17 Rayuwarka za tă fi hasken rana haske, duhu kuma zai zama kamar safiya.
Yaşamın öğlen güneşinden daha parlak olur, Karanlık sabaha döner.
18 Za ka zauna lafiya, domin akwai bege; za ka duba kewaye da kai ka huta cikin kwanciyar rai.
Güven duyarsın, çünkü umudun olur, Çevrene bakıp güvenlik içinde yatarsın.
19 Za ka kwanta, ba wanda zai sa ka ji tsoro, da yawa za su zo neman taimako a wurinka.
Uzanırsın, korkutan olmaz, Birçokları senden lütuf diler.
20 Amma idanun mugaye ba za su iya gani ba, kuma ba za su iya tserewa ba; begensu zai zama na mutuwa.”
Ama kötülerin gözlerinin feri sönecek, Kaçacak yer bulamayacaklar, Tek umutları son soluklarını vermek olacak.”

< Ayuba 11 >